Yusuf Shuaibu">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home TATTALIN ARZIKI

Gwamnatin Tarayya Ta Kulla Yarjejeniyar Kasuwanci Da Kasashen Morocco Da Singapore

by Yusuf Shuaibu
December 9, 2020
in TATTALIN ARZIKI
1 min read
Morocco Da Singapore
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin tarayya ta rattaba hannun yarjejeniyar zuba jari da kasashen Morocco da Singapore, domin kara bunkasa harkokin kkasuwancin kasashen ketare. Sakataren dun-dun-dun na ma’aikatan kasuwanci da zuba jari, Dakta Nasir Sani-Gwarzo ya bayyana haka lokacin taron majalisar kasuwanci da zuba jari karo na 12 wanda ya gudana a garin Abuja ranar Litinin. Taron mai taken ‘farfado da bangaren masana’antu da kasuwanci da zuba jari a Nijeriya bayan wucewar cutar Korona’.

Dakta Sani-Gwarzo ya bayyana cewa, “mun yi kokarin wajen hada kai da ma’aikatar shari’a wanda shugaban kasa ya rattaba hannu a kan dokar sake farfado da hanyoyin zuba jari.”

samndaads

Ya bayyana cewa, ma’aikatar kasuwanci tana aiki tukuru waje bunkasa zuba jari a jihohi 25 ciki har da Babban Barnin Tarayya, wanda yah ade har da bunkasa bangaren tsarin nan na shekarar 2020 zuwa shekarar 2030 tare da hadin gwiwar Bankin Duniya. Ya kara da cewa, suna kokarin yin shirin a dukkan hukumomi da ke kasrkashin ma’akatar wajen bunwasa su bayan wucewar cutar Korona, domin tauimaka musu wajen magance matsalolin da suka fuskanta lokacin cutar Korona. Sakataren ya ci gaba da bayyana cewa, ma’aikatan kasuwanci za ta sake bibiyan tsarin gudanarwa na kamfanoni a Nijeriya ciki har da shiurin nan na juyin juya hali na kamfanoni da tsarin kasuwanci, yayin da za a samar da tsarin zuba jari wanda za a shawarta masu ruwa da tsaki.

“Dukkan wadannan yunkuri za a gudanar da su ne idan aka kammala tattaunawa ta yadda za a samu nasarar inganta lamaarin cikin sauki,” in ji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

NDE Da Sanata Mandiya Sun Fara Horar Da Mutane 1,700

Next Post

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Tarayya Ta Rage Farashin Litar Mai Zuwa Naira 162

RelatedPosts

Kangin Talauci

Shirin Tsamo Mutane Miliyan Biyu Daga Kangin Talauci Ya Kankama – Osinbajo

by Yusuf Shuaibu
11 hours ago
0

Bayan samun nasarar kaddamar da shirin farfado da tattalin arziki...

Talakawan Nijeriya

Talakawan Nijeriya Miliyan 24.3 Sun Samu Tallafin Naira 5,000 Kowanne – Ministar Jinkai

by Yusuf Shuaibu
11 hours ago
0

A ranar Talata ne, gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, sama...

FIRS

FIRS Ta Tattara Harajin Tiriliyan N4.9 A Shekarar 2020 Duk Da Korona

by Yusuf Shuaibu
1 day ago
0

Hukumar tattara haraji ta kasa (FIRS) ta bayyana cewa, ta...

Next Post
Farashin Litar Mai

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Tarayya Ta Rage Farashin Litar Mai Zuwa Naira 162

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version