Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kashe Naira Biliyan15 Wajen Haƙo Ma’addanai

by Tayo Adelaja
October 24, 2017
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza

Ministan Bunƙasa Ma’addanai Dakta Kayode Fayemi ya bayyana cewa Nijeriya ta shirya kasha Naira Biliyan 42 a baɗi domin bincike da janyo masu zuba jari a ɓangare Ma’addanai domin rage dogaro da albarkatun man fetur da a ke yi a Ƙasar nan.

samndaads

“da yake yanzu muka fara wannan tsari, za mu samar da kuɗin da zai ƙunshi bayanan wurare da irin albarkatun da muke da shi a sassan ƙasar nan domin anfanin masu zuba jari na ciki da ƙasashen waje” in ji shi a tattaunawar da ya yi da Wakilinmu a Abuja.

Ya ce Shugaba Buhari, ya ce gwamnatinsa ta samar da tallafi ga masu zuba jari domin haƙo ma’addanai irin su Gwal da Bitumen da Iron da Barite da Limestone da Lead da kuma zinc, gwamnati na fatan fatan samun Naira Biliya 60 na jari da ga kamfanoni masu zaman kan su.

Ministan ya kuma ayyyana cewa, “gwamnati za ta ɗauke wa sabbin ma su zuba jari a fannin ma’addanai biya haraji na tsawon shekara 5 da haraji a kan injinan da za su shigo da su da kuma lasisin izinin haƙan ma’addanai na tsawon shekara 25 domin ƙarfafa musu gwiwa a harkokin buƙasa haƙar ma’addanai a ƙasar nan”

A na ta jawabin, Babbar Sakatariya a Hukumar Bukƙasa Ma’addanai ta Ƙasa (Solid Minerals Deɓelopment Fund) Hajiya Fatima Shinkafi ta ce, gwamnati za ta bada tallafin Dala Miliyan 600 da za a yi amfani da su wajen samar da kayan aikin haƙo ma’addanai da tattara bayanai domin bunƙasa da kuma samun sauƙin haƙo ma’addanai a ƙasar nan”

“a shekarun baya ƙasar nan ba ta kulawar da ya kamata ba ga harkar haƙo ma’addanai, amma wannan gwamnati za ta canza wannan lamari domin samun ci gaban tattalin arziƙin ƙasar nan” in ji ta.

Bayani sun nuna cewa ƙasar nan na da ma’addanai fiye da 44 da za a iya fitarwa ƙasashen waje domin samun kuɗaɗe, amma a halin yanzu ɗan kaɗan ne ake haƙowa kuma ba da kayan aiki na zamani ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Mun Bai Wa Nijeriya Gudummawar Dala Biliyan 29 A Shekara Huɗu –Shell

Next Post

Amfanin Gwanda Ga Ɗan Adam

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
2 months ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Amfanin Gwanda Ga Ɗan Adam

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version