Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Zamfara Ta Nada Sabbin Sakatarorin Kananan Hukumomi

by
3 years ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
Gwamnatin Zamfara Ta Nada Sabbin Sakatarorin Kananan Hukumomi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya rushe dukkan sakatarorin kananan hukumomin guda goma sha hudu tare da nada wasu sabbi.

Haka kuma gwamnan ya amince da nadin shugaban makarantar Koyon fasaha da Kwalejin ilimi na jihar.

Bayanin hakan ya fito ne a cikin wata takarda da aka rabawa manema labarai wadda ke dauke da sunan babban daraktan yada labaran gwamnan Yusuf Idris.

Labarai Masu Nasaba

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Batancin Addini: “A kafa Dokar Kiyaye Martabar Annabawa A Nijeriya”

Gwamnan ya umarci dukkan sakatarorin kananan hukumomin da su mika dukkan kayan aikinsu ga ma’aikatar kananan hukumomi da masarautu.

Sabbin sakatarorin da aka nada su ne Abubakar Bakura, karamar hukumar Bakura; Rabi’u Pamo, Anka; Abdulkadir Gora, Birnin-Magaji; Lawali Zugu, Bukkuyum; Sani Mainasara  Bungudu, Rabi’u Hussaini, Gummi da Nura Musa wanda aka sa shi a Gusau.

Sauran su ne Bashir Bello, karamar hukumar Kaura-Namoda, Ahmadu Mani,  Maradun, Salisu Yakubu, Maru, Abba Atiku, Shinkafi; Ibrahim Garba, Talata-Mafara; Aliyu Lawali, Tsafe da kuma Bala Dauran karamar hukumar Zurmi.

Bayanin ya ci gaba da cewa, Dakta Sha’aya’u Mafara shi aka nada shugaban makarantar koyon fasaha sai kuma Muhammad Maradun aka nada shi rajistaran makarantar koyon fasaha ta Abdu Gusau da ke, Talata-Mafara.

Haka kuma Matawallen ya nada Ibrahim Gusau shugaban Kwalejin ilimi da ke Gusau.

Saboda haka gwamnan ya bukaci dukkan wadanda aka tuben da su mika bayanan tafiyar da ofishin nasu ga ofishin gwamna.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Buhari Ya Isa Daura Don Yin Sallar Idin Bana

Next Post

Kashe Direba:Masu Zanga-Zangar Sun Kulle Hanyar Abuja

Labarai Masu Nasaba

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

by Bello Hamza
7 hours ago
0

...

Sanatoci

Batancin Addini: “A kafa Dokar Kiyaye Martabar Annabawa A Nijeriya”

by Sabo Ahmad
7 hours ago
0

...

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
2 weeks ago
0

...

Kilisa

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
3 weeks ago
0

...

Next Post
Kashe Direba:Masu Zanga-Zangar Sun Kulle Hanyar Abuja

Kashe Direba:Masu Zanga-Zangar Sun Kulle Hanyar Abuja

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: