Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnatin Zamfara Ta Sa Takalmin Karfe Da Maharan Da Ba Su Yarda Da Sulhu Ba

by Muhammad
January 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Mahara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussaini Yero,

Gwamnatin jihar Zamfara, karkashin jagorancin Gwamna Bello Muhammad Matawallen Maradun,tasa takalmin karfe  ga Maharan da basu yarda da sulhuba a fadin Jihar ta Zamfara .

samndaads

 

Kwamishina ‘Yan Sandan Jihar Zamfara,CP Abutu Yaro ne ya bayyana haka jinkadan bayan kammala taron Sarakuna da Malamai da masu ruwa da tsaki a harkar tsaro a gidan gwamnati da ke Gusau.

Kwamishina Abutu Yaro,ya bayyana cewe,’Samakon taron akan tsaro da Sarakuna da Malamai Addini da Shugabannin tsaro na Jihar karkashin jagorancin Gwamna Bello Muhammed Matawallen Maradun ,kowa ya aminta da cigaba da sasanci ga masu tayar da kayar baya masu kai hare haren a fadin Jihar dan samu nasara dawamamen zaman lafiya, inji Kwamishina Abutu.

 

“Abutu Yaro ya kuma tabbatar da cewa,duk bangaren da bai aminta da sulhu ba ,lallai zai gamu da fushin jami’an tsaro dan haka duk wanda yasan yana da hannu acin ‘ta’addancin da akeyi a wannan jiha ya gaggauta tuba masu makamai su kawo makaman su kofa a bude take, inji Kwamishinan.

 

Haka kazalima Sarakuna da Malaman Addini sun dau alwashin shiga lunguna da sako dan sasantawa da wadannan maharan a duk inda suke da kuma fadakar dasu illar ayyukan ta’addanci da ‘yan ta’addan keyi badare babu Rana.

SendShareTweetShare
Previous Post

Za Mu Kara Kaimi Wajen Inganta Rayuwa Da Habaka Tattalin Arziki

Next Post

NAF Ta Kara Fadada Ayyukan Tsaro A Fatakwal

RelatedPosts

APC

APC Ta Gaza Sauke Nauyin Da Ta Dauka – Salihu Tanko Yakasai

by Sulaiman Ibrahim
58 mins ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa Mai taimakawa gwamna Abdullahi Ganduje na...

Wata Kungiya Ta Bukaci Tinubu Ya Fito Takarar Shugabancin Nijeiya A Shekarar 2023

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Bello Hamza, Abuja Wata kungiyar matasa ta yi kira...

Hukumar Kula Da Birnin Tarayya Ta Rusa Gidajen Giya Da Na Masha’a

Hukumar Kula Da Birnin Tarayya Ta Rusa Gidajen Giya Da Na Masha’a

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Daga Rabi Ali Indabawa An samu rudani da tashin hankali...

Next Post
Fatakwal

NAF Ta Kara Fadada Ayyukan Tsaro A Fatakwal

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version