Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamnonin Arewa Sun Yi Alkawarin Farfado Da Martabar Sardaunan Sakkwato

by
1 year ago
in LABARAI
1 min read
Gwamnonin Arewa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Shugaban kungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Filato, Simon Lalong, ya bayana cewa, kungiyar za ta jagoanci farfado da martabar marigayi Sardaunan Sakkwato, Sir Ahmadu Bello.

Gwamnan ya bayyana haka ne a yayin da ya ke karbar bakoncin shugaban tsafoffafin daliban makarantar Kaduna Poly Kaduna a karkashin shugaban kungiyar ta kasa, Mr Abbas Adamu, a gidan gwamnati da ke Jos.

Lalong ya ce, Marigayi Sir Ahmadu Bello ya kasance Firayministan yankin arewa na farko kuma na karshe a tarihin yankin.

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Ya kuma kara da cewa, a taron da kungiyar ta yi kwanakin baya a Kaduna tare da sarakunan gargajiya, kungiyar ta yi alkawarin tattaunawa tare da masu ruwa da tsaki don fito da hanyoyin da za a tabbatar da farfado da martabar Sardaunan musamman ayyukan da ya yi na bunkasa yankin arewa wanda ake cigaba da cin gajiyarsu a halin yanzu.

Gwamnan ya kuma ce, za a duba wurare irin su jami’ar ABU da makarantar Kaduna Poly don ganin irin matalolin da suke fuskanta tare da fito da hanyoyin tallafa musu.

 

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Zulum Karrama Likita Da Kyautar Mota Da Miliyan 14

Next Post

An Zabi Shugabannin Kungiyar Masu Harhada Magunguna Ta Jihar Kano

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

’Yan Bindigar Da Suka Sace Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Nasarawa Sun Sako Shi

by Leadership Hausa
32 mins ago
0

...

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

Wani Bene Ya Kuma Ruftawa Ya Danne Mutane A Legas

by Leadership Hausa
53 mins ago
0

...

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

 ‘Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum 360 Da Sace 1,389 Cikin Watanni 3 A Kaduna

by Muhammad Bashir
2 hours ago
0

...

An Sace Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa Tare Da Kashe Dogarinsa

An Sace Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa Tare Da Kashe Dogarinsa

by Abubakar Abba
12 hours ago
0

...

Next Post
Masu Harhada Magunguna

An Zabi Shugabannin Kungiyar Masu Harhada Magunguna Ta Jihar Kano

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: