Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamnonin PDP Biyar Na Neman Hadin Kan Buhari Kan Zaben 2019

by
4 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Rahotanni sun nuna cewa wasu gwamnonin Jam’iyyar PDP biyar, biyu daga sashen kudu maso kudancin kasar nan, uku kuma daga sashen kudu maso gabashin kasar nan suna neman kulla wani alkawarin sirri da Shugaba Buhari, a kan babban zaben watan Fabrairu na shekarar 2019.

Rahotannin sun ce, gwamnonin na PDP suna neman kulla yarjejeniyar ce da Shugaba Buhari, domin su sami zarcewa a kan kujerun su.

Gwamnonin na PDP suna neman kulla yarjejeniyar ne a daidai lokacin da wasu ke ta ficewa daga Jam’iyyar, kamar yadda a baya-bayan nan ake yada cewa, tsohon gwamnan Jihar Kano, Ibrahim Shekarau da na Jihar Kuros Riba, Donald Duke, sun fice daga Jam’iyyar ta PDP.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

A cewar rahotannin, daya daga cikin gwamnonin ne ya fara kawo shawarar a kulla yarjejeniyar, wace ta burge sauran hudun su ma suka goyi baya.

Majiyar ta fadar Shugaban kasan cewa ta yi: “Gwamnonin biyar suna rokon shugabannin Jam’iyyar PDP ne da su taimaka masu su kulla yarjejeniyar da Shugaba Buhari, domin ya kyale su a sake zaben su, su kuma za su taimaka ma shi ya cinye zaben Jihohin su.

“Gwamnan da ke jagorantar sauran gwamnonin, wanda ya fito daga Jihohin kudu maso kudu, yana kan yin magana a yanzun haka da wasu gwamnonin APC biyu domin su gabatar da bukatar na su ga Shugaban kasan kafin su zauna da shi ido-da-ido.”

An ce jagoran gwamnonin yana ta ci gaba da matsa wa gwamnonin na APC kaimi musamman ma a lokacin da Shugaban kasan yake ziyarar sa ta kasar Sin.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Bindiga Sun Kashe Matafiya Hudu A Binuwai

Next Post

Al-makura Ya Taimaka Wa Wadanda Ibtila’in Gobara Ya Shafa A Azare

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
1 hour ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
13 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
22 hours ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post

Al-makura Ya Taimaka Wa Wadanda Ibtila’in Gobara Ya Shafa A Azare

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: