Gyaran Babban Masallaci Da Coci Na Kasa Zai Ci Naira Miliyan Dubu, In Ji Ministan Abuja
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gyaran Babban Masallaci Da Coci Na Kasa Zai Ci Naira Miliyan Dubu, In Ji Ministan Abuja

byYusuf Shuaibu
3 years ago
Masallaci

Hukumar gudanarwa ta babban birnin tarayya (FCTA) tana shirin kashe naira biliyan daya wajen gyaran babban masallaci da cocin da ke garin Abuja.

Ministan Abuja, Muhammed Bello shi ya bayyana hakan lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

  • Wainar Da Aka Toya A Zaben Dan Takarar APC Na Shugaban Kasa

Ya ci gaba da bayyana cewa a halin yanzu dai kudaden shiga na Abuja yana karu zuwa biliyan 200 a duk shekara.
Ministan ya kara da cewa za a kashe naira biliyan 500 a kan kowanni wurin ibada na addinan biyu ne domin tsare wuraren Ibadan daga farmakin ‘yan ta’adda.

Ya ce garin Abuja yana kara bunkasa a halin yanzu, wanda ake ta samun karuwar kudaden shiga na haraji.
Ya ce, “Za mu yi amfani da abubuwan da muke da su a hannu wajen tsare babban birnin tarayya, domin akwai wuraren da suke bukatan samun kariya.

“Muna matukar kokari wajen tara kudaden shiga domin mu kawata birnin Abuja da ababen more rayuwa wajen kara habaka garin.”
Bello ya yaba wa jami’an tsaro wajen gudanar da kyakkyawan aiki na kula da garin Abuja.

“Jami’an tsaro suna matukar kokarin a Abuja. Duk abubuwan da suke faruwa da a Abuja wadanda muke ji a kafafen yada labarai, kosan kashi 10 zuwa 15 sun zama tarihi.”

Sai dai ya bayyana cewa za a ci gaba da gudanar da rusau a cikin Abuja domin sake dawowa da cikakken tsarin birnin.
“A yau mun rushe wasu yankuna a garin Abuja, kuma za mu ci gaba da yin hakan saboda duk yadda muka yi kokarin tabbatar da doka da oda, sai mun samu mutane masu kunnen kashe da za su karya doka,” in ji Bello.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman
Kananan Labarai

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

September 26, 2025
Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

May 23, 2025
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

April 18, 2025
Next Post
Sin: Tilas Amurka, Birtaniya Da Australiya Su Amsa Tambayar Duniya Kan Jirgin Ruwa Mai Aiki Da Makamashin Nukiliya

Sin: Tilas Amurka, Birtaniya Da Australiya Su Amsa Tambayar Duniya Kan Jirgin Ruwa Mai Aiki Da Makamashin Nukiliya

LABARAI MASU NASABA

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version