Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Hadarin Mota Ya Halaka Mutane 10 A Jigawa

by
4 years ago
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
NSCDC Ta Jihar Jigawa Ta Samu Nasara Akan Manyan Laifuka 1,204
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Kimanin mutane goma ne suka rasa rayukansu yadda sama da wasu mutanen goma sha biyu‎ suka raunata sakamakon wani mummunan hadarin mota da ya afku a garin Majiya titin zuwa hadeja da ke karamar hukumar Tauran jihar Jigawa.

Kakakin hukumar tsaro ta farin kaya (NSCDC) reshen jihar Jigawa‎ malam Adamu Shehu ya tabbatar da afkuwar wannan al’amari a yayin zantawarsa da manema labarai a birnin Dutse.

‎Ya ce, hadarin ya farune tsakanin wata mota mai lamba ZY 749 AGL kirar Hilud mallakar gidan Radiyon Wazobiya da kuma wata mota kirar Sharon mai dauke da lamba GWL 262 ZA.

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

Haka kuma ya bayyana cewa, duk da cewar har yanzu ana cigaba da binciken musabbabin afkuwar al,amarin, amma wasu wadanda al’amarin ya faru akan idonsu sun ce hadarin ya afku ne sakamakon gudun zarta ka’ida da motocin biyu ke yi.

Sannan ya kuma ce, hadarin ya afku da misalin karfe sha daya da rabi na safiyar Alhamis din makon yadda nan take mutane goma suka rasu a lokacin.

ADVERTISEMENT

Kakakin ya karada cewa, bayan jami’ansu sun sami labarin wannan al’amari sun garzaya zuwa wajen yadda tareda tallafin matasan yankin suka yi jigilar kwashe masu hadarin zuwa Babban Asibitin ‎Ringim dake jihar ta Jigawa.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwagwarmayar Hadaka Ta ACN Don Hawa Jagorancin APC A Bauchi

Next Post

Sharhin Fim Din ‘Sa’eed’

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

by Abubakar Abba
6 hours ago
0

...

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

by Abubakar Abba
7 hours ago
0

...

CAN Ta Shirya Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kisan Deborah A Duk Jihohin Nijeriya

Batanci: CAN Ta Janye Gabatar Da Zanga-Zangar Da Ta Shirya Kan Kisan Deborah

by Leadership Hausa
11 hours ago
0

...

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

by Abubakar Abba
12 hours ago
0

...

Next Post

Sharhin Fim Din ‘Sa’eed’

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: