Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Bangaren Tsaro Zai Shimfida Yanayi Mai Kyau Ga Bunkasuwar Afirka
  • English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Bangaren Tsaro Zai Shimfida Yanayi Mai Kyau Ga Bunkasuwar Afirka

byCGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Afirka

Bisa kididdgar da aka bayar, yawan nakiyoyin da aka binne a karkashin kasa da suka rage a wurare daban-daban a duniya bayan yake-yake ya kai miliyan 110, lamarin dake zama kalubale ga tsaron duniya. Nahiyar Afirka ma, wuri ne mafi fama da wannan mummunar matsala. An ce, yawan nakiyoyin da aka binne a karkashin kasa da suka rage a kasashen Afirka 19 ya kai kimanin miliyan 37. A kasar Mozambique, rabin nakasassu sun gamu da wannan matsala ne saboda fashewar nakiyoyin. A Angola kuma, ko wani mutum daya cikin mutane 236, ya rasa hannu ko kafa sanadin fashewar nakiyoyin.

 

Ana daukar tsaro da muhimmanci saboda shi ne kashin bayan samun bunkasuwa. Sin ta dade tana dukufa kan taimakawa al’ummar Afirka wajen kawar da nakiyoyin da aka binne a karkashin kasa don tabbatar da jin kai, inda ta dauki matakai na tallafa wa Habasha da Angola da Eritrea da kuma Chadi da sauransu, wajen inganta kwarewarsu ta kawar da nakiyoyin, don kare tsaron jama’ar kasashen da ciyar da bunkasuwar tattalin arziki da zaman al’umma gaba. Sai kuma a gun taron koli na dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka da ba a dade da rufewa ba a nan birnin Beijing, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya sanar da aiwatar da aikin taimakawa nahiyar Afirka kawar da nakiyoyin da aka binne a karkashin kasa, don share wannan kablule daga nahiyar.

 

Hadin gwiwa a bangaren tsaro wani muhimmin sashe ne na tabbatar da kyakkyawar makomar Sin da Afirka ta bai daya a ko da yaushe. Sin za ta dukufa kan aiwatar da ayyuka a wannan fanni karkashin tsarin dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka, ta yadda za a daga karfin kasashen Afirka na kare zaman lafiya da kwanciyar hankali, da ma shimfida wani yanayi mai kyau ga kasashen wajen tabbatar da tsaro da karko da kuma ci gaba mai dorewa. (Mai zane da rubutu: MINA)

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka
Ra'ayi Riga

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang
Ra'ayi Riga

Labaran Xinjiang A Zane: Manyan Sauye-Sauye A Fannin Ba Da Ilmi A Xinjiang

September 30, 2025
Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Alfanun Harshen Mandarin A Kasashen Afirka

September 29, 2025
Next Post
Za Mu Iya Samar Wa Dubban Matasan Nijeriya Aikin Yi Da Kera Farantin Hasken Rana -Injiniya Abubakar

Za Mu Iya Samar Wa Dubban Matasan Nijeriya Aikin Yi Da Kera Farantin Hasken Rana -Injiniya Abubakar

LABARAI MASU NASABA

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version