Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Goyon Bayan Yadda Afirka Ke Sauyawa Ga Makamashi Maras Gurbata Muhalli

by
6 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Sin Da Afirka

DCIM100MEDIADJI_0067.JPG

WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

Alkaluma na hukuma sun nuna cewa, karfin makamashin wutar lantarki bisa karfin hasken rana da aka girka a kasar Kenya, ya haura megawatt 100, yayin da irin wannan makamashi da kasar Sin ta dauki nauyin samar da shi a tashar Garissa ta kasar Kenya, ya kai megawatt 50.

A cewar shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta, tashar samar da wutar lantarki ta hasken rana dake Garissa, ta dora kasar Kenya kan turbar samun isasshen makamashi mai kiyaye muhalli, da kara daga martabar Kenya a matsayin cibiyar samar da makamashin da ba ya illa ga muhalli a Afirka. Shugaba Kenyatta ya ce, yana daga cikin dabarun gwamnatinsa na sabunta makamashin da ake iya sabuntawa, wajen samar da girbi megawatt 400 na wutar lantarki daga dimbin albarkatun hasken rana da Allah ya horewa kasar.

Labarai Masu Nasaba

Manyan Jami’an Diflomasiyya Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Kara Cudanya Maimakon Katse Hulda Mafita Ce Ga Tattalin Arzikin Duniya

Masanin hulda da kasa da kasa mazaunin Kenya Cavince Adhere, ya rubuta a cikin sharhin da ya rubuta a farkon wannan wata cewa, kasar Sin ita ce abokiyar hadin gwiwa dake kan gaba a kudirin nahiyar, ta sauyawa ga salon makamashin da ake samu daga hasken rana da kuma iska.

Adhere ya ce, taron ministoci karo na takwas na dandalin tattaunawar hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka (FOCAC) da za a yi a birnin Dakar na kasar Senegal, ya samar da wani dandali na lalubo hanyoyin kirkire-kirkire, inda abokan hulda na dogon lokaci za su kara karfafa yaki da sauyin yanayi.(Ibrahim)

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Amurka Ta Sake Shaidawa Duniya Yunkurinta Na Siyasa

Next Post

Kasar Sin Ta Mikawa Rwanda Aikin Fadada Kwalejin Koyon Sana’o’i Da Ta Samar Da Kudin Gudanar Da Shi

Labarai Masu Nasaba

Manyan Jami’an Diflomasiyya Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Manyan Jami’an Diflomasiyya Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

by
13 hours ago
0

...

Kara Cudanya Maimakon Katse Hulda Mafita Ce Ga Tattalin Arzikin Duniya

Kara Cudanya Maimakon Katse Hulda Mafita Ce Ga Tattalin Arzikin Duniya

by CMG Hausa
13 hours ago
0

...

Jakadan Sin Ya Yi Kira A Bada Fifiko Wajen Bunkasa Ci Gaban Yankin Sahel

Jakadan Sin Ya Yi Kira A Bada Fifiko Wajen Bunkasa Ci Gaban Yankin Sahel

by Abdulrazaq Yahuza Jere
13 hours ago
0

...

Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS

Xi Jinping Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Ministocin Wajen Kasashe Mambobin Kungiyar BRICS

by CMG Hausa
14 hours ago
0

...

Next Post
Kasar Sin

Kasar Sin Ta Mikawa Rwanda Aikin Fadada Kwalejin Koyon Sana'o'i Da Ta Samar Da Kudin Gudanar Da Shi

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: