Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RAHOTANNI

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

by Sulaiman Ibrahim
February 26, 2021
in RAHOTANNI
1 min read
Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Legas

Koda- yaushe cancanta da rashinta duk, ita ce ke sa ayi wasu abubuwa da suke mabambanta, wannan karon sai aka yi sa’a yadda cancantar ce ta sa Dakta Haruna mai Yasin Sasa, ya ce suka duba suka nada sarauniyar jihohin yamma.
Ya yi wannan jawabin ne lokacin da ya nada ta, a mukamin na gargajiya inda ya bayyana dalilan da suka nadatan, wadanda suka hada da mace ce mai kokarin samar da zaman lafiya, hadin kan al’umma, da kuma taimakawa marayu.

Wadannan abubuwan sune halayaen da suka ya ga cancantar ta, matsayin sarautar sarauniyar ‘yan mata ya nada Hajiya Ummi Muhammed, a matsayin sabuwar sarauniya na jihohin yamma shida. Ya kuma yi mata addu’ar fatan alkahairi, da ya taya ta riko.

Ita ma a nata jawabin Hajiya Ummi Muhammed ta nuna farin cikin ta kan shi matasayin da aka bata, inda ta nuna godiyarta, ga Allah bata damar daukar nauyin tafiyar da sarautar da aka bata, wadda kuma mai tarihi ce wurinta, shi kuma Dakta Haruna mai Yasin Sasa ta bayyana cewa Uba ne a gare su inda tace Allah ya kara masa lafiya da tsawancin kwana da lafiya da abinda zata ci.

Ta kara jaddada cewa “Mu kuma masu biyayya ne a gare shi a kullun, daga cikin mutane wadanda da suka halarci bikin sun hada da manyan baki daga yammaci da kuma manyan baki daga Kudanci Nijar, Kwatano, da  da kuma Ghana. Akwai wasu sauran jama’a masu yawa daga sassa daban- daban.

SendShareTweetShare
Previous Post

Abin Da Ya Sa Na Shirya Gasar Wakar Nijeriya A Kan Zaman Lafiya – Rarara

Next Post

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

RelatedPosts

Allah

An Roki Al’umma Su Dogara Ga Allah  

by Muhammad
5 mins ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Alhaji Bello Otunba wanda yake daya...

Addu'o'i

Mu Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’i Domin Shawo Kan Matsalolin Tsaro – Imam Ibirahim

by Muhammad
7 mins ago
0

Daga Bala Kukkuru, Babban limamin masallacin juma’a ta izalatul-bidi’a wa’ikamatus...

Hukumomi

Gwamnan Jihar Legas Ya Sa Hannu A Dokokin Kafa Hukumomi

by Muhammad
9 mins ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu Litinin,...

Next Post
Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu - Dakta Ibrahim Agege 

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version