Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Hajjin 2019: NAHCON Ta Kammala Jigilar Maniyyata 32, 402 Zuwa Kasa Mai Tsarki

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Hukumar lura da aikin Hajji ta Nijeriya wato NAHCON a ranar Alhamis ta bayyana cewa; ya zuwa yanzu ta yi nasarar jigilar maniyyata aikin hajji daga Nijeriya mutum dubu 32 da dari 402 zuwa birnin Madina dake kasar Saudiyya.

Ana sa ran dukkanin maniyyata aikin hajji ta bana a fadin duniya da su isa birnin Makkah daga Madina a ranekun 7 zuwa 8 ga watan Agustan domin isa Munnah domin fara aikin  Hajjin bana.

A wata sanarwa da aka fitar a birnin Madinah, hukumar ta ce; sun yi jigilar maniyyatan a sahu 66, inda ya ce jirgin Flynas XY5491 ya kwaso maniyyata daga jihar Kebbi zuwa birnin Madinah da mutum 430 da jami’an hukumar biyu. NAHCON ta ce; maniyyatan sun hada da; maza 203, sai mata 227.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

Alhaji Ahmed Maigari, Kodinetan hukumar a birnin Madinah a yayin ganawarsa da manema labarai ya tabbatar da cewa; za su kawo dukkanin maniyyata aikin hajjin bana birnin Madinah kafin kurewar lokacin da aka ba su.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

APC Ta Kammala Ba Da Shaidu A Kotun Kararrakin Zaben Gwamnan Binuwe

Next Post

An Gurfanar Da Dalibin Da Ya Saci IPad A Kotu

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
5 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
17 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
1 day ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
2 days ago
0

...

Next Post
Matashi Ya Kashe Abokinsa Kan Tabarau

An Gurfanar Da Dalibin Da Ya Saci IPad A Kotu

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: