Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

An Halaka ‘Yan Sanda 54 A Masar

by Tayo Adelaja
October 23, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Rabiu Ali Indabawa

A Masar ‘yan sanda 54 ne aka kashe a lokacin da suka kai wani sumame a maɓoyar mayaƙan sa kai kusa da birnin Alƙahira, kamar yadda jami’an tsaron ƙasar suka yi bayani.

Jami’an da waɗanda suka nemi a sakaye sunayensu sun ce an yi wa jami’an tsaron kwanton bauna ne a daren jiya, bayan da suka hallara a mafakar ‘yan bindiga dake yankin Hamada a yammacin ƙasar da ake kira al-Bahriya.

Jami’ai 20 da kuma Kurata 34 suna daga cikin waɗanda suka halaka a harin. Ma’aikatar harkokin cikin gida a sanarwar da ta bayar ta ce wasu jami’anta sun yi shahada, sai dai bata bada ƙarin bayani ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Spaniya Za Ta Kori Gwamnatin Yankin Cataloniya

Next Post

Hukumar Kiwon Lafiya Ta Duniya Ta Karɓe Rawanin Robert Mugabe

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 week ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 week ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
2 weeks ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Hukumar Kiwon Lafiya Ta Duniya Ta Karɓe Rawanin Robert Mugabe

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version