Har Kullum Kasar Sin Na Goyon Bayan Adalci Game Da Batun Falasdinawa
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Har Kullum Kasar Sin Na Goyon Bayan Adalci Game Da Batun Falasdinawa

byCMG Hausa
3 years ago
Kasar Sin

Cikin tsawon lokaci, batun takaddamar yankuna tsakanin al’ummar Falasdinu da tsagin Yahudan Isra’ila na jan hankalin sassan kasa da kasa, musamman ganin yadda rashin warware batutuwa masu nasaba da mallakar yankuna tsakaninsu ke ta haifar da tashe-tashen hankula, masu kaiwa ga asarar rayuka.

Ko shakka babu, akasarin kasashen duniya na goyon bayan warware rikicin Falasdinu da Isra’ila, wanda ya samo asalin tun a tsakiyar karni na 20, ta hanyar kafa kasashe biyu masu cin gashin kansu, wadanda za su zauna da juna lami lafiya.

  • Har Yanzu Amurka Ba Ta Rabu Da Bukar Ba

To sai dai tsawon shekaru ke nan, wannan bukata ta gaza cimma nasara, duba da yadda manyan sassan dake da ruwa da tsaki, musamman ma Amurka mai da karfin fada a ji, ke nuna goyon baya ga tsagin Isra’ila, da yin watsi da matakan komawa teburin sulhu, hakan ya sa Ira’ila ke fakewa da wannan dama, tana fadada mamayar yankunan Falasdinu ba bisa ka’ida ba.

Duk da haka, a bangaren kasashen dake ci gaba da goyon bayan adalci, da biyayya ga manufofin MDD masu nasaba da wannan batu, kasar Sin ta jima tana jaddada muhimmancin tabbatar da daidaito da adalci, da fatan a komawa gudanar da shawarwari domin kawo karshen wannan sa-in-sa.

Ko shakka babu, matsayar kasar Sin na kan turbar adalci, ita ce kuma ta yi daidai da ra’ayoyin mafi yawan kasashen duniya, na kawo karshen rashin zaman lafiya da ya jima yana addabar wannan yanki na gabas ta tsakiya.

Duba da cewa, wannan batu ne mai dadadden tarihi, wanda kuma kai tsaye warware shi ke da alaka da wasu muhimman sassan kasa da kasa, fatan duniya a yanzu shi ne gwamnatin Isra’ila, da kungiyar PLO ta ’yantar da Falasdinawa, da masu shiga tsakani da suka hada da MDD, da Amurka, da Rasha, da tarayyar Turai, da kungiyar kasashen Larabawa ta LA da sauransu, za su rungumi matsayar kasar Sin ba tare da bata lokaci ba, ta yadda za a kawo karshen wannan takaddama ta Falasdinu da Isra’ila cikin ruwan sanyi.(Saminu Alhassan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Mutane 8 Sun Mutu, 2 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kogi 

Mutane 8 Sun Mutu, 2 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kogi 

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version