Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Har Yanzu Ba A Nada Sabon Sarki Mai Tangale Ba, Cewar Gwamnatin Gombe

by Muhammad
February 17, 2021
in LABARAI
1 min read
Shirin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya,

Biya bayan wani zanga-zangar rufe kan hanyoyi da wasu suka jagoranci yi a wasu sassan karamar hukumar Billiri, Gwamnatin jihar Gombe ya fito balo-balo ta ce har zuwa yanzu dai ba ta sanar da sabon Mai Tangle ba sakamakon cewa har zuwa yanzu ba a kammala tsare-tsaren da suka dace kan lamarin ba.

A wani sanarwar manema labarai da sakataren Gwamnatin jihar Farfesa Ibrahim Abubakar Njodi ya fitar, Gwamnatin ta umarci wadanda suka kulle wasu titina da cewa su gaggauta janyewa nan take.

Sanarwar ta ce da zarar aka kammala bin dukkanin matakan da suka dace, Gwamnatin za ta sanar da sabon tsarkin Tangale.

SendShareTweetShare
Previous Post

NIS Ta Cafke Bakuwar-hauren Da Ta Silalo Cikin Kasa Ta Kuros Riba

Next Post

Barcelona Ta Yi Abin Kunya A Gidanta

RelatedPosts

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

by Sulaiman Ibrahim
17 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Mai Shari’a Sylvester Ngwuta, alkalin kotun koli...

Tinubu Ya Bukaci Matasa Su Nisanci Bangar Siyasa

by Muhammad
24 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Jagoran jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya...

E Call

Shirin Kula Da Zirga-zirgar Manyan Motoci Na ‘E-Call’ Zai Kawo Karshen Cunkoso A Tashar Jiragen Ruwan Nijeriya -Hadiza Bala Usman

by Muhammad
1 day ago
0

By Bello Hamza, An tabbatar wa masu hulda da tashoshin...

Next Post

Barcelona Ta Yi Abin Kunya A Gidanta

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version