Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
in WASANNI
1 min read
klopp
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Manajan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool Jurgen Klopp ya yi ikirarin cewa har yanzu bai karaya da cewa kungiyar tasa za ta iya wuce takwararta Manchester City tare da dage kofin firimiya a bana ba.

A cewar Klopp ya na da kwarin gwiwar cewa Liberpool cikin wannan kaka za ta kafa tarihin dage kofuna 3 ko fiye ciki kuwa har da na firimiya da kuma zakarun Turai da ta samu damar zuwa wasan karshe.

  • Yanayin Muhallin Kasar Sin Ya Ga Sauyi A Tarihi

Manchester City ta tsawaita tazarar da ke tsakaninta da Liberpool daga maki daya zuwa 3 bayan lallasa Newcastle da kwallaye 5 da nema wanda ya bata damar zarta ta hatta da yawan kwallaye kwana guda bayan Reds ta yi canjaras da Tottenham da kwallo daya da daya.

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

Jurgen Klopp ya bayyana cewa duk da yana fatan shigewa gaban Manchester City don lashe kofin firimiya hakan ba zai hana shi tattala ‘yan wasansa don tunkarar wasannin karshe na cin kofin FA tsakaninsu da Chelsea a asabar din nan mai zuwa ba da kuma wasan karshe na cin kofin zakarun turai ranar 28 ga watan nan tsakaninsu da Real Madrid.

A cewar Klopp idan har ba a kai ga wasan karshe ba Liberpool ba za ta cire rai kan yiwuwar dage kofin ba, kalaman da ke zuwa dai dai lokacin da Pep Guardiola na Manchester City ke ikirarin cewa ilahirin Ingila na goyon bayan Liberpool ne don ganin ta lashe firimiya.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

Next Post

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Pogba

Watakila Pogba Ya Gama Buga Wasa A Manchester United

by Abba Ibrahim Wada
2 weeks ago
0

...

Next Post
dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: