Har Yanzu Jakadan Faransa Bai Fice Daga Jamhuriyar Nijar Ba - Macron
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Har Yanzu Jakadan Faransa Bai Fice Daga Jamhuriyar Nijar Ba – Macron

bySadiq
2 years ago
Faransa

A yayin da yake jawabi game da shirye-shiryen Faransa kan kasashen waje a birnin Paris, Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron ya tabbatar da cewa jakadan kasar Sylvain Itte, yana Yamai duk da wa’adin awa 48 da sojoji suka ba shi na ficewa daga kasar.

Har yanzu jakadan Faransa a Jamhuriyar Nijar bai fita daga kasar ba duk da wa’adin da sojojin da suka yi juyin mulki a kasar suka ba shi na barin kasar, a cewar shugaban Faransa Emmanuel Macron.

  • Yawan Sinawa Masu Amfani Da Intanet Ya Kai Fiye Da Biliyan 1
  • Sashen Sadarwa Na Kasar Sin Ya Samu Gagarumin Nasara a Watan Janairu Zuwa Yuli

Marcon ya bayyana haka ne ranar Litinin.

“Faransa da ma’aikatan diflomasiyyarta sun fuskanci irin wannan kalubale a wasu kasashe a watannin baya-bayan nan, daga Sudan, inda Faransa ta zama abar misali, zuwa Nijar, inda abu yake faruwa a yanzu kuma ina jinjina wa abokan aikinku wadanda suke zaune a wuraren da suke aiki,” in ji sanarwar.

Ranar 26 ga watan Yuli aka hambarar da Shugaba Mohamed Bazoum sannan aka tsare shi da iyalinsa a juyin mulkin da Faransa Faransa da wasu kasashe suka yi Allah wadai da shi.

Ranar Juma’a, ma’aikatar harkokin wajen Nijar ta fitar da sanarwar bai wa jakadan Faransa wa’adin awa 48 ya fice daga kasar, tana zarginsa da kin amsa gayyatar kasar da kuma yin abubuwan da “suka saba wa muradun Nijar”.

Macron ya dage cewa Faransa ba za ta sauya matsayinta game da juyin mulkin da aka yi a Nijar ba sannan ya ce zai taimaka wa Bazoum, yana mai cewa an zabe shi a turbar dimokuradiyya kuma ya “kyauta” da ya ki yin murabus.

“Tsarinmu a fayyace yake, ba ma goyon bayan masu juyin mulki,” in ji Macron.

Tun bayan juyin mulkin ne dak kungiyar ECOWAS ta sanya wa Nijar takunkumai don tilasta dakarun sojin mayar da mulki hannun farar hula a kasar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo
Manyan Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto
Kasashen Ketare

Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

October 7, 2025
Next Post
Mutane Sun Daka Wa Kayan Abinci Wawa A Bayelsa Saboda Yunwa

Mutane Sun Daka Wa Kayan Abinci Wawa A Bayelsa Saboda Yunwa

LABARAI MASU NASABA

…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version