Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Har Yanzu Ronaldo Ne Jagoran Manchester United

by Abba Ibrahim Wada
3 weeks ago
in WASANNI
2 min read
Ronaldo
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Duk da cewa wasu suna ganin Cristiano Ronaldo shi ne silar matsalolin kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ko kuwa shi ne maganin matsalolin kungiyar, wannan ita ce tambayar da ake ta yi a kungiyar.

Kwallaye uku masu ban-mamaki da Ronaldo ya zura a ragar kungiyar kwallon kafa ta Norwich City a ranar Asabar din da ta gabata sune suka bai wa kungiyar kwarin gwiwar samun gurbi a Gasar Zakarun Turai ta kaka mai zuwa.

  • Yadda Tauraruwar Benzema Take Ci Gaba Da Haskawa Tun Bayan Tafiyar Ronaldo

Rawar da ya taka ta sa dan kasar ta Portugal ya kai ga zura kwallaye 99 a gasar firimiya sannan ya zama na uku, da hadin gwiwar wasu ‘yan wasan, a matsayin wanda ya fi zura kwallo a gasar firimiya ta bana inda ya ci kwallo 15.

Labarai Masu Nasaba

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

Wannan ita ce kaka ta 16 a jere da Ronaldo ya ci kwallo 20 zuwa sama a dukkan gasa, kuma ya zarta kowanne dan wasan Manchester United da kwallo 12 a bana sannan wadannan alkaluma ne da za su sa mutane su yi ta magana kan dan wasan mai shekara 37? Kamar yadda kocin Norwich Dean Smith ya tabbatar.

Abin da hakan ke nufi shi ne, idan dai Ronaldo zai ci gaba da zura kwallaye, bai kamata Manchester United ta raba-gari da shi ba kuma a halin yanzu, kwallayen da yake zurawa su ne suke fitar da kungiyar daga kunya. Idan aka hada da kwallo uku da ya ci a karawarsu da Tottenham wasanni biyu da suka gabata, Ronaldo ne dan wasan daya tilo da ya zura wa United kwallaye a Gasar Firimiya da aka saka shi a ciki tun wasan da suka doke Leeds ranar 20 ga watan Fabrairu.

Zai ci gaba da zama mai muhimmanci ga tawagar United, kuma idan Erik ten Hag ya zama kocin kungiyar kamar yadda aka yi hasashe, dole a tattauna kan ko Ronaldo zai ci gaba da zama a Old Trafford a shekarar karshe ta kwangilarsa.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

EGALITARIANISM: Yaushe Duniya Za Ta Ga Wannan Muhimmin Lokaci?

Next Post

PSG Tana Zawarcin Lukaku

Labarai Masu Nasaba

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
3 days ago
0

...

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

Nijeriya Ta Dakatar Da Shiga Wasannin Kwallon Kwando Tsawon Shekara Biyu

by Abba Ibrahim Wada
4 days ago
0

...

Next Post
Lukaku

PSG Tana Zawarcin Lukaku

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: