Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

by
1 year ago
in LABARAI
1 min read
Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sulaiman Ibrahim

Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya ziyarci asibitoci biyu a yau Laraba, bayan da mayakan Boko Haram suka harbo Rocket Propelled Grenades RPG, mutum 10 sun rasa rayukansu sannan 47 sun samu raunuka.

Harbe-harben, a ranar Talata da daddare, sun fito ne daga Kaleri, wani gari a gefen garin Maiduguri, zuwa garin Gwange da Adam kolo, dukkansu yankuna ne da ke da yawan jama’a a cikin garin.

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa


Gwamna Zulum ya tabbatar da wadannan hare-hare a yayin ziyarar tausayawa da ya kai Asibitin Kwararru na Jihar, da Asibitin Koyarwa na Jami’ar Maiduguri, duk a cikin garin na Maiduguri.

ADVERTISEMENT

An shaida wa gwamnan cewa wasu daga cikin wadanda lamarin ya rutsa da su sun samu raunuka daban-daban kuma ana ci gaba da kula da su, inda ya bayar da umarni ga ma’aikatar lafiya ta jihar da ta biya kudaden jinya.

Da yake magana kan sake dawo da Marte da sojoji suka yi, wanda ya fada karkashin ikon kungiyar Boko Haram kwanakin baya.
Zulum ya ce “Ina da kwarin gwiwa cewa maharan ba za su sake karbar Marte ba, ko wani yanki na garin Maiduguri”.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

An Sasanta Yajin Aikin ’Yan Adaidaita Bayan… Motocin ‘Kano Line’  Sun Koma Jigilar Jakara-Kasuwa

Next Post

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

Labarai Masu Nasaba

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

“Ina Cikin Wani Hali, An Kashe Matata Da Ciki Wata 9 Da Yara 4” —Mijin Matar Da IPOB Suka Kashe

by Leadership Hausa
6 hours ago
0

...

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

An Karrama Buhari Da Lambar Yabo Kan Kwazonsa Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa

by Muhammad Bashir
8 hours ago
0

...

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

IPOB Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Wata Mata Bahaushiya Da Yaranta 4 A Anambra

by Muhammad Bashir
16 hours ago
0

...

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

Nijeriya Zata Ringa Kashe Miliyan 999 Kullum Wurin Ciyar Da ‘Yan Firamare Miliyan 10

by
18 hours ago
0

...

Next Post
Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

 

Loading Comments...
 

    %d bloggers like this: