Rabou Ali Indabawa">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Harin Kankara: Martani ’Yan Ta’adda Suka Yi Ga ‘Yan Banga – Mazaunin Garin

by Rabou Ali Indabawa
December 17, 2020
in JAKAR MAGORI
1 min read
Harin Kankara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wani mazaunin yankin Kankara ya yi ikirarin cewa sace daliba 333 na Makarantar Sakandaren Kimiyya ta Gwamnati da ‘yan ta’adda suka yi a Jihar Katsina, ramuwar gayya ce ga harin da ’yan banga na garin suka kai wa Fulani. Da yake magana da Channels TB mutumin da ya yi furucin wanda ya nemi a sakaya sunansa, ya ce ’yan banga sun kai wa ‘yan fashin hari a cikin raminsu, sun kona gidajensu sannan kuma sun kashe wasu daga cikinsu.

Harin shi kansa martani ne ga wani hari da ‘yan banga suka kai a Kauyen’ Yar-Kuka, inda aka kashe wasu mutanen garin. Mazaunin ya ce: “Akwai abin da har yanzu mutane ba su sani ba; kafin sace daliban makarantar sakandaren Kankara na baya-bayan nan, ‘yan fashin a ranar Laraba sun far wa Kauyen ‘Yar-Kuka suka kashe mutane 12 tare da yin awon gaba da wasu mutane da ba a san adadinsu ba a kauyen.

samndaads

Mazaunin ya ce, “a ranar Alhamis, kungiyar ‘yan banga sun hada kai suka bi bayan ‘yan bindigar a maboyarsu suka shiga kona gidajen Fulanin, suka ji wa wasu daga cikinsu rauni.” A cewarsa, ‘yan fashin sun tattara daliban a wani wuri suka dauke su zuwa kauyen Pauwa inda suka ajiye babura.

Satar ‘yan makarantar ya faru ne a ranar da Shugaba Muhammadu Buhari ya isa Daura, mahaifarsa don fara ziyarar sirri ta mako guda.

SendShareTweetShare
Previous Post

DCP Kyari Ya Tunkari Katsina Da Tawagarsa

Next Post

Rashin Tsaro: Akasarin Jihohin Arewa Maso Yamma Sun Rufe Makarantu

RelatedPosts

Huhunta

Kashin Kaza Ya Makale A Huhunta Shekara 14

by Rabou Ali Indabawa
13 hours ago
0

Wata mata ‘yar Kasar Sin mai shekara 22 da haihuwa...

Budurwarsa

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

by Rabou Ali Indabawa
13 hours ago
0

Wata yarinya tana cikin halin ha'ula'i na rayuwarta bayan da...

Mari

Ya Kwashe Amaryarsa Da Mari A Taron Bikinsu

by Rabou Ali Indabawa
13 hours ago
0

Wani ango ya mari matar sa a gaban bakin da...

Next Post
Rufe Makarantu

Rashin Tsaro: Akasarin Jihohin Arewa Maso Yamma Sun Rufe Makarantu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version