Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Harin Somaliya: An Fara Zaman Makokin Kwana Uku

by Tayo Adelaja
October 16, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Zaman makokin na kwanaki 3 na zuwa ne a dai dai lokacin da adadin mutanen da tagwayen hare-haren kunar bakin waken da aka kai birnin Mogadishu ya haura mutum 200.

Gwamnatin Somaliya ta sanar da makokin kwanaki 3 bayan tagwayen hare-haren kunar bakin waken da aka kai birnin Mogadishu a jiya da ya hallaka akalla mutane 137.

samndaads

A cewar shugaba Muhammad Abdullahi Muhammad Farmaajo za a fara makokin daga yau Lahadi don nuna alhini ga mutanen da suka rasa rayukansu.

Kawo yanzu akwai sama da mutane 250 da ke karbar kulawar gaggawa a asibitoci bayan samun munanan raunuka sanadiyyar harin na jiya.

Har ya zuwa yanzu dai babu wata kungiya da ta yi ikirarin kai harin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Yi Wa Yara Fyaɗe: Gidauniyar JOSE Jose Za Ta Haɗa Kai Da Kotun Hukunta Manyan Laifuka

Next Post

Kerry Da Shugaban Iran Sun Caccaki Trump Kan Nukiliya

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
6 days ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
6 days ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
1 week ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Kerry Da Shugaban Iran Sun Caccaki Trump Kan Nukiliya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version