Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Harin Ta’addanci A Coci: An Kashe Mutum 15 A Jihar Anambra

by Tayo Adelaja
August 6, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rahotanni daga jihar Anambra na cewa, a yau lahadi ne wasu ‘yan bindiga suka kai wani hari a wata coci (St Philips Catholic Church) garin AmaKwa Ozubulu a karamar hukumar Ekwusigo da ke jihar Anambra, inda akalla aka kashe mutum 15  yayin da aka jikkata 21.

Rahoton ya ce, bayan ‘yan bindigar sun shiga cocin sai suka fara harbi kan mai uwa da wabi, yayin da masu ibada kowa ya yi ta kansa, lamarin ya faru ne da misalin karfe 5:45 na safe.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Garba Baba Umar ya tabbatar da aukuwar harin inda ya ce, yanzu haka hukumar tsaro na bincike akan kai harin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta Dauki Noma, Ma’adinai Don Ci Gaban Arzikin Nijeriya – Osinbajo

Next Post

Harin Da Aka Kai A Coci (St Philips Catholic Church) A Jihar Anambra

RelatedPosts

Ramadan: Sarkin Karaye Ya Yi Kiran Tausaya Wa Talaka 

Ramadan: Sarkin Karaye Ya Yi Kiran Tausaya Wa Talaka 

by Sulaiman Ibrahim
57 mins ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano   Mai Martaba Sarkin karaye...

Gwamnatin Kano

Gwamnatin Kano Ta Amince Da Kulla Yarjejeiyar Aikin Fiye Da Naira Biliyon 4

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Majalisar Zartarwar Gwamnatin Jihar Kano...

Azumin Bana: Da Wanne Talaka Zai Ji?

Azumin Bana: Da Wanne Talaka Zai Ji?

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Jamil Gulma Birnin Kebbi Azumi dai shi ne kamewa...

Next Post

Harin Da Aka Kai A Coci (St Philips Catholic Church) A Jihar Anambra

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version