Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Harin Ta’addanci A Coci: An Kashe Mutum 15 A Jihar Anambra

by Tayo Adelaja
August 6, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Rahotanni daga jihar Anambra na cewa, a yau lahadi ne wasu ‘yan bindiga suka kai wani hari a wata coci (St Philips Catholic Church) garin AmaKwa Ozubulu a karamar hukumar Ekwusigo da ke jihar Anambra, inda akalla aka kashe mutum 15  yayin da aka jikkata 21.

Rahoton ya ce, bayan ‘yan bindigar sun shiga cocin sai suka fara harbi kan mai uwa da wabi, yayin da masu ibada kowa ya yi ta kansa, lamarin ya faru ne da misalin karfe 5:45 na safe.

samndaads

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Garba Baba Umar ya tabbatar da aukuwar harin inda ya ce, yanzu haka hukumar tsaro na bincike akan kai harin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta Dauki Noma, Ma’adinai Don Ci Gaban Arzikin Nijeriya – Osinbajo

Next Post

Harin Da Aka Kai A Coci (St Philips Catholic Church) A Jihar Anambra

RelatedPosts

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

Gwamnan Bauchi Ya Amince Da Murabus Din Sakatarenshi

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad...

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

Fitaccen Dan Jarida A Duniya, Larry King, Ya Rasu

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Fitaccen mai watsa shirye-shiryen talabijin da rediyo, Larry King, wanda...

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfarar Intanet 11 A Osogbo

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

EFCC ta cafke wasu mutane 11 da ake zargi da...

Next Post

Harin Da Aka Kai A Coci (St Philips Catholic Church) A Jihar Anambra

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version