Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Harkar Sufuri: Gwamnatin Kano Na Shirin Sayen Manyan Motocin Haya 200

by Muhammad
February 23, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Motocin Haya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka,

Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da shirinta na sayen manyan motocin sufuri guda 200 da zasu ci gaba da zirga zirga a kwaryar birnin Kano a wani bangare na shirin habaka harkokin sufuri da zai dace da kasaitaccen birni irin na Kano.

samndaads

Kwamishinan ma’aikatar yada Labarai na Jihar Kano Malam Muhammad Garba ne ya bayyana haka a ranar lahadin data gabata, inda yace, Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bada umarnin hada hannu da kamfanoni masu zaman kansu da hukumar sufuri ta Jihar Kano (KASTA) domin gaggauta sayen manyan motoci 100 domin farawa dasu a kashin farko na shirin kafin karshen wannan shekara.

Yace an tsara daukar wannan mataki ne domin saukaka wahalar da al’umma ke fama da ita na karancin kamfanonin sufuri masu zaman kansu, alokaci guda kuma ayi kokarin magance matsalar matukan babura masu kafa uku dake tukin ganganci, wanda hakan ke neman wuce iyakar hukumomin da ke lura da harkokin cinkoson ababan hawa a Jihar Kano. Malam Muhammad Garba ya nuna cewa yana daga cikin tsare tsaren wannan Gwamnati sake fasalin hukumar sufuri domin biyan bukatun dandazon al’ummar Jihar Kano

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Akwai Bukatar Ba Wa Matasa Dama Mai Yawa A Gwamnati – Sardaunan Matasa

Next Post

Gidauniyar ‘Tamalam’ Ta Dauki Nauyin Duba Marasa Lafiya A Dambatta

RelatedPosts

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

Su Sanata Gaya Sun Halarci Sadakar Kwana 40 Na Surukarsa A Ankpa

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Ahmed Muh'd Danasabe, Lokoja Ranar Lahadi da ta gabata...

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

Yadda Zulum Ya Ziyarci Wadanda Harin Boko Haram Ya Rutsa Da Su A Maiduguri 

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Muhammad Maitela, Maiduguri Biyo bayan harin da mayakan Boko...

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

Dalilanmu Na Shirya Aurar Da Zawarawa A Kaduna – Sardaunan Badarawa

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Musa Muhammad, Abuja An kammala dukkan shirye-shirye don fara...

Next Post
Tamalam

Gidauniyar 'Tamalam' Ta Dauki Nauyin Duba Marasa Lafiya A Dambatta

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version