Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Harsashi Ya Tsinke Marainan Wani Matashi

by Mahdi M Muhammad
February 16, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Harsashi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

An samu rudani a yankin Ayen da ke karamar hukumar Uhunmwode a jihar Edo lokacin da aka bayar da rahoton cewa wata bindiga da ake kerawa a cikin gida ta tashi kuma harsashinta ya yi awon gaba da marainan wani matashi dan shekara 17 a karshen makon da ya gabata.

An tattaro cewa, yaron mai suna Osaro ya boye bindigar ne a cikin wandonsa kafin ta tashi yayin da yake tafiya.

An kara tattara cewa, harsashi ya yanke marainan ne kuma ya mutu nan take kafin taimako ya zo ma sa.

Wadanda suka shaida lamarin sun ce, ba wanda ya san yadda bindigar ta tashi, saboda wanda abin shafa ya kasance shi kadai ne lokacin da lamarin ya faru.

Rikicin filayen ya faro ne lokacin da ake zargin al’umman Ayen sun sayar da wasu filaye a yankin na Owegie, kuma matasan Owegie sun hadu zuwa wurin don dawo da kadarorin, kuma a cikin hakan sun yi arangama da samarin yankin na Ayen.

Bayan haka ne ake zargin wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne suka banka wa gidan jama’ar garin Owegie wuta.

Lokacin da aka tuntube shi, kakakin jihar Edo, SP Chidi Nwanbuzor, ya ce, ba shi da masaniya game da lamarin.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Yadda Biri Ya Far Wa Wata Karamar Yarinya

Next Post

An Cafke Mai Faci Bisa Zargin Fyade Da Kashe Matashiya A Yobe

RelatedPosts

Sojan

An Cafke Sojan Da Ya Kashe Dan Shekara 10 Da Izaya A Jihar Kaduna

by Mahdi M Muhammad
17 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, ’Yan sanda sun cafke wani soja...

Kashe

Ya Kashe Matarsa Da ’Ya’yansa Don Sun Dame Shi Da Hira

by Mahdi M Muhammad
17 hours ago
0

An kama wani uba bisa zargin kashe matarsa da matasan...

Tafkin

Gwakuru: Tafkin Dake Makare Da Kifayen Da Ba A Ci

by Mahdi M Muhammad
17 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Rafin Gwakuru wani dan karamin tafki...

Next Post
shekaru bakwai fyade

An Cafke Mai Faci Bisa Zargin Fyade Da Kashe Matashiya A Yobe

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version