Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Hatsarin Mota Ya Kashe Mutum 20 A Sokoto, 12 Sun Jikkata

by Sulaiman Ibrahim
November 28, 2020
in LABARAI
1 min read
Hatsarin Mota Ya Kashe Mutum 20 A Sokoto, 12 Sun Jikkata
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A kalla mutane 20 ne suka riga mu gidan gaskiya a sakamakon hadarin mota da ya faru a karamar hukumar Tureta da ke Jihar Sokoto.

A cewar shaidun ido, lamarin ya faru ne a kauyen Bimasa misalin karfe 6 na yamma a ranar Alhamis a yayin da mota kirar Gulf ta yi karo da wata Toyota Hiace dauke da fasinjoji

samndaads

Abin babu dadin kallo. Mun kirga a kalla fasinjoji 20 da suka mutu a nan take yayinda wasu da dama sun samu munanan raunuka,” a cewar wani mazaunin kauyen da ya ziyarci inda abin ya faru.
Kakakin ‘yan sandan Jihar Sokoto, Sadiq Abubakar a jiya ya ce sun tabbatar da mutuwar mutum 19, inda ya kara da cewa wasu mutum 14 da suka jikkata sakamakon hatsarin suna samun kulawa a asibitin koyarwa na Jami’ar Danfodio, UDUTH, da ke Sokoto.
Wani shaidan ganin ido, Malam Nura, ya ce idan ba don gudun da direban Gulf din ya ke yi ba da hatsarin bai faru ba.

“Kaga akwai rami sosai a titin amma duk da hakan direbobin Gulf da Sharon na haya sukan rika zura gudu tamkar za su tafi lahira,” in ji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Matsalar Tsaro: Shin Gwamnonin Arewa Maso Gabas Za Su Gano Bakin Zaren Kuwa?

Next Post

Sojoji Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga A Hanyar Abuja Zuwa Kaduna

RelatedPosts

Da Dimi-diminsa: Buhari Ya Sauya Shugabannin Rundunonin Tsaro

Da Dimi-diminsa: Buhari Ya Sauya Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
7 hours ago
0

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da murabus din shugabannin...

Man Fetur

Kudirin Dokar Man Fetur Zai Bai Wa Nijeriya Damar Cin Gajiyar Albarkatunsa – Majalisar Dattawa

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Muhammad Maitela, Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan...

Jobe

Ma’aikata Da ’Yan Fansho Ke Wawashe Rabin Kudin Katsina, Cewar Kwamishina Jobe

by Muhammad
15 hours ago
0

Daga Sagir Abubukar, Kwamishinan Kasafin Kudi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki...

Next Post
’Yan Ta'adda 16

Sojoji Sun Dakile Harin 'Yan Bindiga A Hanyar Abuja Zuwa Kaduna

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version