Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Hazard Malalacin Dan Wasa Ne, Cewar Mikel Obi

by
2 years ago
in WASANNI
1 min read
Hazard Malalacin Dan Wasa Ne, Cewar Mikel Obi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Chiellini Ya Bar Juventus

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

Tsohon dan wasan Najeriya John Obi Mikel, ya bayyana dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Eden Hazard, a matsayin malalacin dan wasan da bai taba gani ba a kwallon kafa.
Obi Mikel dai sunyi wasa tare da Hazard a kungiyar kwallon kafa ta Chelsea a baya na tsawon shekaru kuma yana daya daga cikin ‘yan wasan da suka shaku da dan wasa Edin Hazard kafin yabar Chelsea din.
Kwarewar da Hazard din ya haifar shine ya sa ya sami damar komawa Real Madrid a bana, amma yadda yake buga wasa a filin wasa na Santiago Bernabeu ya janyo ce-ce-ku-ce game da ingancin lafiyarsa.
Sai dai ana ganin dan wasan dan asalin kasar Belgium zai iya nuna bajinta idan aka kwatanta yadda yake buga wasa a Chelsea din a baya kuma ya koma sabuwar kungiya da sabuwar kasar da kuma sabuwar gasa.
‘Hazard yana da baiwa ta ban mamaki musamman yadda yake sarrafa kwallo sai dai watakila ba shi da kwarewa kamar [Lionel] Messi, amma yana iya yin duk abin da ya ga dama ya murza kwallo” in ji Obi
Ya cigaba da cewa “Ba ya son karbar horo mai tsanani yayin da muke karbar horo abinda ya yi fice akai shi ne tsayuwa yana kallon mu amma a ranar lahadi ya bada mamaki kwarai, domin rawar da ya taka abin a yaba masa ne, ni kaina ya bani mamaki.”
Kawo yanzu dai duka Mikel Obi da Edin Hazard din basa buga wasa a kungiyar Chelsea sai dai a lokacin da suke bugawa kungiyar kwallo sun taimaka mata wajen lashe kofin firimiya da gasar FA da kuma kofin lig Cup.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Burina Na Karya Kowanne Tarihi A Duniya – Ronaldo

Next Post

Za Mu Samu Nasara Kan Denmark – Mccarthy

Labarai Masu Nasaba

Chiellini

Chiellini Ya Bar Juventus

by Abba Ibrahim Wada
7 hours ago
0

...

dambe

Wasan Damben Cin Mota: An Fara Fafatawa A Kano

by Abba Ibrahim Wada
1 week ago
0

...

klopp

Har Yanzu Ban Hakura Da Lashe Firimiya Ba, Cewar Klopp

by Abba Ibrahim Wada
1 week ago
0

...

barcelona

Barcelona Ta Sa Hukumar La Liga Asarar Makudan Kudade

by Abba Ibrahim Wada
1 week ago
0

...

Next Post
Za Mu Samu Nasara Kan Denmark – Mccarthy

Za Mu Samu Nasara Kan Denmark – Mccarthy

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: