Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Hisbah Ta Kama Matasa 53 A Kano Aikata Masha’a

by Muhammad
January 10, 2021
in LABARAI
1 min read
Hisbah
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Idris Aliyu Daudawa,

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta cafke wasu matasa 53 akan zargin da ake masu na aikata alfasha a cikin garin na Kano.

samndaads

Malam Lawal Ibrahim wanda yake shi ne jami’in hulda da jama’a na hukumar, shi ne wanda ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar Laraba a Kano, ya bayyana cewar an kama su ne akan  bayanai na sirri.

Kamar dai yadda ya ce an kama su wadanda ake zargin ne a daren Talata a Lamido Crescent da ke karamar hukumar Nasarawa  ta jihar, saboda sayar da miyagun kwayoyi da kuma kayan maye.

“Mutanen mu sun je wurin da misalin karfe 10:00 na dare ne inda suka cafke mutum 53 da ake zargi kamar dai yadda ya yi bayani”.

Ibrahim, wanda ya kara da cewa an tantance wadanda ake zargin yadda ya kamata, ya ce, “mun gano cewa dukkan su sun kasance masu laifi na farko ne. An yi masu nasiha tare da mika su ga iyayensu. ”

Ya ce Kwamandan-Janar na hukumar, Haruna Ibn-Sina, ya gargadi matasa a jihar da su guji rayuwar bata gari su zama ‘yan kasa na gari.

Manema labarai sun ruwaito cewa “haramtattun ayyuka” an haramta su a karkashin dokar shari’a da ke aiki a jihar Kano.

SendShareTweetShare
Previous Post

Badakalar Satifiket: Gwamna Obaseki Ya Yi Nasara A Kotu

Next Post

Sarkin Zazzau Nuhu Bamalli  Ya Yi Sabbin Nade-nade

RelatedPosts

Hutun Kirsimeti

Gobarar Sakkwato: Gwamnatin Tarayya Ta Jajantawa Tambuwal

by Muhammad
8 hours ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Kakkarfar tawagar Gwamnatin Tarayya ta jajantawa...

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

An Sace Jami’ar Yaɗa Labarun NIS Reshen Jihar Edo

by Sulaiman Ibrahim
10 hours ago
0

Masu garkuwa sun yi awon gaba da jami'a mai magana...

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

Tsaro: Wasu Gwamnonin Nijeriya Na Ganawa Da Shugabannin Fulani Makiyaya

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Yau gwamnonin yammacin Nijeriya ke gudanar da wani taro da...

Next Post
Bamalli

Sarkin Zazzau Nuhu Bamalli  Ya Yi Sabbin Nade-nade

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version