Ibrahim Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Hon. Rurum Zai Raba Tallafi Ga Matasa Da Mata Zalla A Mazabunsa

by Ibrahim Muhammad
December 20, 2020
in LABARAI
1 min read
Hon. Rurum
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dan majalisar wakilai na Rano, Kibiya da Bunkure na shirin yin gagarumin tallafi ga Mafarauta da mata zall da matasa a yankinsa.

Hon. Kabiru Alhasan Rurum ya bayyana hakan ne a yayin taron raba tallafi da dan majalisar tarayya na Dala, Hon. Babangida Alhasan ya raba wa al’ummar yankinsa.

samndaads

Ya ce run daga zuwansa majalisar tarayya ya yi makamancin irin wannan tallafi a bangarori daban-daban domin dama wannan akida ce ta su ta taimakon al’umma.

Hon. Kabiru Alhasan Rurum ya yaba wa wannan kokarin dan majalisar na Dala bisa wannan tallafi data yiwa al’ummar Dala.

Ya ce abubuwa da suke aiwatarwa dama ita ce akidarsu ta bada wakilci mai inganci na taakon al’umma da kawo aiki na cigaban kasa don rage radadin al’umma.

Hon. Kabiru Alhasan Rurum  ya yi kira ga wadanda suka amfana daga tallafin na Dan majalisar Dala su yi kyakkyawan amfani da shi wajen bunkasa cigabansu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Hukumar NEMA Ta Raba Kayan Agaji Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Kaduna

Next Post

Aure Abu Ne Na Juriya Da Hakuri – Abdussamad Isyaka Rabiu

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Ibrahim Muhammad
58 mins ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Ibrahim Muhammad
8 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Ibrahim Muhammad
8 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
Abdussamad Isyaka Rabiu

Aure Abu Ne Na Juriya Da Hakuri - Abdussamad Isyaka Rabiu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version