Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Hukumar Ciyar Da Ɗalibai Ta Ja Kunnen Jami’anta A Zamfara

by Tayo Adelaja
October 3, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussaini Baba, Gusau

Hukumar Ciyar da Ɗaliban Jihar Zamfara Ƙarƙashin Jagorancin Babban Sakataren Hukumar, Sa’in Zamfara, Malam Atiku Sani Maradun ta ja kunnen jami’an hukumar masu kula da ciyar da Ɗalibai a makarantun Sakandire da su ji tsoran Allah wajen ba ɗalibai abincin da aka basu, kuma duk wanda ta ka kama da maguɗi wajen ciyarwar zai gamu da hukunci. Sakataren ya bayyana haka ne a lokacin da ake rabon kayayyakin a ofishin hukumar .

Malam Atiku ya bayyana cewa, gwamnatin Jihar Zamfara ƙarƙashin jagorancin Gwamna Abdul’aziz Yari ta na iyaka ƙoƙarinta wajen ciyar da ɗaliban Jihar da kuma jin daɗi da walwalar su. “Fatan mu shi ne bamu son jnkiri wajen dawowan ɗalibai, don akwai abinci isasshe da kuma wasu abubuwan da zasu taimawa ɗaliban ko da iyayensa basu kawo masa komai ba,Wanda muke badawa ya isa. Don haka na ke kira da duk iyaye da suture ‘ya’yansu makaranta, gwamnati ta tanadi abubuwan buƙatar su.

“Kuma lokaci bayan lokaci wannan hukumar, za mu ci gaba da zagayawa don ganin yadda ake ba ɗalibai abinci. Idan muka samu saɓani daga tsarin da muka bada, lallai zamu hukunta mutum.” inji shi.

SendShareTweetShare
Previous Post

Mai Shari’a Ishak Bello Ya Shawarci ‘Yan Jarida A Zariya

Next Post

Attajiran Nijeriya 10 Da Suka Shahara Kafin Samun ‘Yancin Kai

RelatedPosts

Garkuwa

An Kama Sojan Da Ke Kai Wa ‘Yan Ta’adda Kayan Sojoji A Zamfara

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim "An kama wani jami’in soja da budurwarsa...

Aikin Wutar Mambilla  A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

Aikin Wutar Mambilla A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

by Sulaiman Ibrahim
11 hours ago
0

Kungiyar gwamnonin arewa maso gabas sun nuna rashin jin dadin...

Bindiga

Gwamna Ortom Ya Yabawa Umarnin Buhari Na Hana Mallakar  AK47 Ba Bisa Ka’ida Ba

by Muhammad
12 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom a ranar...

Next Post

Attajiran Nijeriya 10 Da Suka Shahara Kafin Samun ‘Yancin Kai

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version