Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Hukumar FRSC Ta Kaddamar Da Sabon Shirin Kare Aukuwar Hadurrra A Manyan Hanyoyinmu

by Muhammad
January 23, 2021
in LABARAI
1 min read
Lasisin
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Shugaban hukumar FRSC ta kasa, Dr. Boboye Oyeyemi ya ce, rundunarsa ta shirya fito da wani tsari na musamman ta yadda za su rage hadurra a manyan hanyoyinmu a cikin wannan shekarar 2021.

Oyeyemi ya bayyana haka ne a taronsa da manyan ma’aikatarsa na farko a wannan shekara wanda aka fara a ranar Juma’a a Abuja.

Ya ce, matakin da suke shirin dauka zai taimaka wajen kawar da dukkan hadurra a hanyoyin kasar nan.

Daga nan ya kuma ce, manyan motoci masu dakon kaya ne ke haifar da lalacewar hanyoynmu, kuma za su dauki dukkan mataki na dakatar da haka.

Ya kuma ce, kasuwanni dake gefen manyan hanyoyin suma suna taimakawa wajen aukar da hadurra a sassan kasar nan haka kuma matafiya da basa bin gadan sama da aka samar don tsallake manyan hayoyi suna aukar da hadurra a kasar nan.

“Hukumar ba za ta yarda barin mattatun motoci akan hanyoyinmu ba don suna taimakwa wajen haifar da matsaloli akan hanyar mu.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Nemi Ma’aikatan Hukumar Bwari Su Rungumi Matakan Kariya Daga Cutar Korona

Next Post

Majalisar Dokokin Jihar Kano Ta Daga Ranar Komawa Makarantu

RelatedPosts

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

by Sulaiman Ibrahim
1 hour ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim An yi wa Shugaba Muhammadu Buhari da...

Mukabalar

Kotu Ta Dakatar Da Yin Mukabalar Sheikh Abduljabbar Da Malaman Kano.

by Muhammad
6 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Wata kotu a Jihar Kano ta...

Ma'adanai

Masu Hakar Ma’adinai Ba Su Da Alaka a‘Yan Ta’adda -Shugaba

by Muhammad
7 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Shugaban kungiyar masu hakar ma'adinai ta  Nijeriya...

Next Post
Dokokin Kano

Majalisar Dokokin Jihar Kano Ta Daga Ranar Komawa Makarantu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version