Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Hukumar Hana Shige Da Fice Ta Gargadi ‘Yan Nijeriya Kan Shiga Jamani Ta Haramtacciyar Hanya

by Tayo Adelaja
September 20, 2017
in KASUWANCI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba, Kaduna

Hukumar Hana Shige da Fice taja kunnen ‘yan Nijeriya da kada su yi tafiya zuwa kasar Jamani ko sauran kasashen waje  ta haramtacciyar hanya, ganin cewar, kashi tsa’in na ma su yin tafiya kasashen wajen, su na tafiya ne harmtacciyar hanya da a yanzu suke yin gudun hijira, hukumomin nahiyar Kasar Turai sunki ki amsar su.

samndaads

Mataimakiyar Kwantilorar Hukumar, Sadat Hassan ce ta yi wannan gargadin a taron wayar da kai da hukumar ta gudanar a Jihar Legas.

Sadat ta shawarci ‘yan Nijeriya dasu tabbatar da sun samu dukkan takardun izinin fita kasashen waje da suka wajaba kafin su fice zuwa kasar ta Jamani da kuma sauran kasashen nahiyar Turai.

Rita ta koka akan ganin mafi yawancin bakin hauren daga kasar nan, mata ne wadanda kuma masu daukar nauyin su zuwa kashen wajen, suke bugewa  yi ma su fyade a can kasashen wajen ko kuma tursasa su shiga karuwanci.

Ta kara da kokawa da cewar, mafi ya wancn ‘yan Nijeriya da ake koyo wa daga kasashen wajen, suna dawo gida dauke da cutar Kanjamau, wasu kuma ana cire wasu sassan jikin su a saida a kasuwar bayan fage.

‘Yar Majalisar ta shawarci ‘yan Nijeriya ma su sun zuwa kasashen ketare da su nemi sanin makasudin tafiyar da su kasashen waje daga ma su son daukar nauyin su, don gudun kada ma su son daukar nauyin nasu, su yi amfani da damar su muzgunawa rayuwar su.

Rita ta yi kira ga iyaye da da dangi da kada su matsa sai sun kai ‘ya’yan su zuwa kasashen waje don gudun kaucewa jefa rayuwar su cikin hadari.

Ta yi nuni da cewar, wasu na ganin wani aji ne ‘ya’yan suje kasashen ketare, wasu ma har filayen su da gonan su suke sayar wa da kayan su ma su tsada don su tura ‘ya’yan su kasashen waje, ba tare da sanin me yasa ‘yan nasu zasu je kasa shen ketaren ba.

Ta ce, idan suka samu nasarar  tsallaka kasashen wajen, su na shiga cikin tasko iri-iri da baza su iya jure wa ba, saboda sun shiga ne a matsayn bakin haure, wasu sukan buge da yiwa jami’an tsaron kasashen wajen da suka kama su karya, inda kuma babu wanda zai iya basu wata kariya a can akan halin da suka shiga.

A nashi jawabin Shugaban kungiyar Femi Awoniyi ya bayyana cewar, akwai kimanin ‘yan Nijeriya su  dubu sha biyu da aka kama a bisa tsallakawa kasashen ketare ba bisa ka’ida ba, da gwamnatin kasar Jamani taki

Ya bayyana cewa, a bisa kididdigar  da Hukumar Hana Bakin Haure tsallakawa Kasashen waje ta ta duniya ta bayar ya nuna cewar, a kalla bakin haure su 2,500 ne suka mutu a kan Babban gulbin  Mediterranean, inda kuma anyi amannar wasu sun mutu a cikin Sahara lokacin da suke kanyar su ta zuwa kasar Libiya.

Femi a karshe ya bayyana cewar, mafi yawancinsu sun fita ne ta baraunyar hanya.

SendShareTweetShare
Previous Post

‘A Daina Yi Wa Romelu Lukaku Wakar Wariya’

Next Post

Kudin Fansho Da Gwamnatin Tarayya Ke Biya Duk Wata Ya Kai Naira Biliyan 7.5

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
3 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Kudin Fansho Da Gwamnatin Tarayya Ke Biya Duk Wata Ya Kai Naira Biliyan 7.5

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version