Hukumar Ilimin Bai Daya Za Ta Gina Dakunan Karatun Zamani A Makarantun Nijeriya
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Ilimin Bai Daya Za Ta Gina Dakunan Karatun Zamani A Makarantun Nijeriya

byIdris Aliyu Daudawa and Sulaiman
9 months ago
UBEC

Hukumar kula ilimin bai daya ta kara bayyana kudurinta na kakkafa dakunan karatu na zamani a kananan makarantu a fadin tarayyar Nijeriya, sai kuma samar da lamarin daya shafi hanyoyin da za a samar da abubuwan da za su bunkasa ilimi ga masu koyo da kuma Malaman makaranta.

Jagoran cibiyar lamarin fasahar zamani na kasa Farfesa Bashir Galadanci, shi ya bayyna hakan lokacin da ya bude taro na uku kan lamarin daya shafi dakin karatu na fasahar zamani, a cibiyar ta UBEC dake Abuja.

Galadanci, shi ne wanda ya wakilci shugaban hukumar UBEC, ya ce dakunan karatu dake amfani da fasahar zamani sun kawo ci gaban, lamurran da suka shafi labarai na fasahar zamani da suka hada da bidiyo, wasanni, da kuma mu’amala tsakanin juna.”

A jawabinta na maraba shugabar sashen al’amuran fasahar zamani, Dokta Hafsat L. Kontagora, ta ce an shirya ita horarwar ne domin a bunkasa da kuma fahimta da gane amfani dakunan karatu masu aiki da fasahar zamani, da kuma samar kwararru masu fasahar shiryawa da yadda za a kirkiri abinda ya shafi labari ko sadarwa ta fasahar zamani.

Ta bayyana cewa taron an shirya shi ne domin a kara bunkasa fasahar hazikana Malaman makarantu da kuma masana fasahar zamani, a kara masu ilimin yadda za su tafiyar da dakunan karatu da yadda za su iya tafiyar da su,domin bunkasa yadda za aga sakamakon koyarwa da kuma gane abubuwan da ake koyawar.

Horarwar ta kwana uku Malaman makaranta ne da manajoji ko jami’an kafar sadarwa ta zamani daga sahun farko na makarantun 13 da suke aiki a Nijeriya wadanda wadansu lamurra na dakunan karatu masu amfani da fasahar zamani, yadda za a tafiyar ko iya gudanar da harkar ilimi,sai kuma irin tunanin da ake yi na irin tafarkin ilimin fasaha zai kasance a gaba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta
Ilimi

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya
Ilimi

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Remi Tinubu, Ta Nuna Damuwa Kan Ƙarancin Malamai A Duniya

October 5, 2025
Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet
Ilimi

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

October 4, 2025
Next Post
HOTUNA: Yadda Bikin Al’adun Gargajiya A Masarautar Kaltungo Ya Gudana

HOTUNA: Yadda Bikin Al’adun Gargajiya A Masarautar Kaltungo Ya Gudana

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version