Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Hukumar JAMB Ta  Dawo Da Jarabawar Post-Utme

by Tayo Adelaja
August 23, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kula da jarabawar shiga makarantun gaba da sakandare ta Nijeriya (JAMB) ta sake dawo da jarabawar auna fahimta wacce ake yi kafin shiga jami’o’i, inda da aka bayyana mafi karancin maki na shiga gurbin jami’o’i.

Mafi karancin maki da ake bukata dalibi ya ci kafin shiga jami’a shine maki 120, a yayin da maki 100 shine na makarantun kimiyya da fasaha da kwalejin ilimi, yayin da makarantun kirkira maki 110.

An sanar da hakan ne a zaman masu ruwa da tsaki da akayi da shugabannin jami’o’i, manyan kwaleji da makarantun kimiyyya a jiya Talata a Abuja.

Shugaban hukumar jarabawan Farfesa Ishaq Oloyede ne ya tabbatar da hakan inda yace, jami’o’i zasu fitarda sunan dalibai zabin farko a ranar 15 ga watan Oktoba, sai zabi na biyu kuma a ranar 15 ga watan Disamba, daga nan sauran daliban kuma zasu jira sunan su a jerin sunayen sauran makarantu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rundunar Sojan Saman Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 344,452,630 Don Sayen Man Jiragen Yaki -Operation Lafiya Dole

Next Post

Buhari Ya Soke Ganawarsa Da Ministoci Yau

RelatedPosts

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

Gwamnatin Gombe Ta Sanya Dokar Hana Fita A Garin Balanga

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnatin Jihar Gombe ta sanar dokar...

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

Ramadan: Mu Yi Addu’ar Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ga Nijeriya, Inji Bukola Saraki

by Daurawa Daurawa
4 hours ago
0

Daga Rabi'u Ali Indabawa, Abuja Tsohon Shugaban Majalisar Dattawan Nijeriya,...

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

Ramadana: Lokaci Ne Na Komawa Ga Allah, Inji Atiku

by Muhammad
8 hours ago
0

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi kira...

Next Post

Buhari Ya Soke Ganawarsa Da Ministoci Yau

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version