Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Hukumar JAMB Ta  Dawo Da Jarabawar Post-Utme

by Tayo Adelaja
August 23, 2017
in LABARAI, MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kula da jarabawar shiga makarantun gaba da sakandare ta Nijeriya (JAMB) ta sake dawo da jarabawar auna fahimta wacce ake yi kafin shiga jami’o’i, inda da aka bayyana mafi karancin maki na shiga gurbin jami’o’i.

Mafi karancin maki da ake bukata dalibi ya ci kafin shiga jami’a shine maki 120, a yayin da maki 100 shine na makarantun kimiyya da fasaha da kwalejin ilimi, yayin da makarantun kirkira maki 110.

samndaads

An sanar da hakan ne a zaman masu ruwa da tsaki da akayi da shugabannin jami’o’i, manyan kwaleji da makarantun kimiyyya a jiya Talata a Abuja.

Shugaban hukumar jarabawan Farfesa Ishaq Oloyede ne ya tabbatar da hakan inda yace, jami’o’i zasu fitarda sunan dalibai zabin farko a ranar 15 ga watan Oktoba, sai zabi na biyu kuma a ranar 15 ga watan Disamba, daga nan sauran daliban kuma zasu jira sunan su a jerin sunayen sauran makarantu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rundunar Sojan Saman Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 344,452,630 Don Sayen Man Jiragen Yaki -Operation Lafiya Dole

Next Post

Buhari Ya Soke Ganawarsa Da Ministoci Yau

RelatedPosts

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

by Daurawa Daurawa
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Rahotonnin da suke fitowa daga fadar...

Tattabaru

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mashawarci na Musamman ga Shugaban Kasa...

Hakimai

Gwamnan Jihar Zamfara Ta Dakatar Da Hakimai Saboda Kisan Fulani

by Muhammad
4 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya...

Next Post

Buhari Ya Soke Ganawarsa Da Ministoci Yau

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version