Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Hukumar JAMB Ta Shirya Tsaf Don Gudanar Da Jarabawar UTME

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
UTME: Kashi 25 Ne Kadai Suka Ci Sama Da Maki 200, Inji Oloyede
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Hukumar da take shirya jarabawar shiga manyan makarantun Nijeriya, wato UTME, ta ce a shirye take tsaf don gudanar da jarabawar UTME din kamar yadda saba a duk shekara, hukumar ta bayyana hakan ne yau Litinin a garin Abuja.

Bayan gama tantance irin shirye-shiryen da hukumar ta yi, da kuma kayan aiki da ta tanada, inda ta gabatar da su gaban kwamitin da yake da alhakin tantance shiri da kuma kayan aikin da hukumar ta tanada don gudanar da jarabawar cikin nasara a ranar 6 ga watan Fabrairun nan da muke ciki.

ADVERTISEMENT

Hukumar ta tabbatar da cewa ta shirya tsaf don gudanar da jarabawar ta wannan shekarar, kuma zuwa yanzu komai yana nan yanda ta tanada, sannan tsarin da ta fitar na yin rijista a wannan shekarar ya kayatar fiye da tsare-tsaren da ta yi  a baya.

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

Shugaban hukumar, Farfesa Ishaq Oloyede ne ya gabatar wa da kwamitin duk tsare-tsaren da hukumar ta yi, a ranar 10 ga watan Junairun da ya gabata hukumar ta bude shafin rijista a yanar gizo, inda ta baiwa kowa damar yin rijista har zuwa ranar 21 ga watan Fabrairun nan da muke ciki.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Yi Sabon Kakaki  

Next Post

Tattalin Arzikin Duniya Na Fuskantar Babban Barazana –IMF

Labarai Masu Nasaba

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

Mai Yuwa A Gaza Kawo Karshen Yaki Da Yunwa A Nijeriya Har Zuwa 2025 —Mata Manoma

by Abubakar Abba
7 hours ago
0

...

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

Sojoji Sun Kashe 2 Tare Da Tarwatsa Sansanin Bayar Da Horo Na IPOB A Jihar Imo

by Abubakar Abba
7 hours ago
0

...

CAN Ta Shirya Zanga-Zangar Yin Allah Wadai Da Kisan Deborah A Duk Jihohin Nijeriya

Batanci: CAN Ta Janye Gabatar Da Zanga-Zangar Da Ta Shirya Kan Kisan Deborah

by Leadership Hausa
11 hours ago
0

...

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

‘Yan Bindiga Sun Fille Kan Wani Dan Majalisa A Jihar Anambra

by Abubakar Abba
12 hours ago
0

...

Next Post
IMF Ta Bukaci Nijeriya Ta Samar Da Cikakken Tsarin Tattali Arziki

Tattalin Arzikin Duniya Na Fuskantar Babban Barazana –IMF

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: