Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Hukumar Kayyade Farashin Mai Na Tilasta Sayar Da Lita 162  A Jihar Anambra

by Muhammad
March 20, 2021
in LABARAI
1 min read
Farashin Mai
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Idris Aliyu Daudawa,
Hukumar kula da farashin albarkatun mai ta kasa (DPR) ta bayyana cewa tana tilasta sayar da litar man fetur kan Naira 162 da  kuma Naira 165, a matsayin farashin litar mai a Jihar Anambra. Okiemute Akpomudjere, jami’in kula da ayyuka na Hukumar, a Ofishin Awka, shi ne  wanda ya bayyana hakan, a wata hirar da ya yi da manema labarai a Abuja ranar Juma’a.

Akpomudjere wanda ya yi wannan maganar ne ta hannun manajan shi na ayyuka, Bictor Ojiakor, ya ce hukumar ta sa ido ne tun ranar Litinin don tabbatar da komawa zuwa farashin da ake sayar da man. Ya dage kan cewa ba a kara farashin albarkatun man fetur ba. Akpomudjere ya nuna gamsuwarsa da dillalan man fetur a Jihar kan gyara famfunan da suke yi zuwa farashin na hukumar.

Ya ci gaba da karin bayani ‘Yan kasuwa a Awka a ranar 12 ga Maris, sun kara farashi daga Naira175 zuwa Naira 212, wannan kuma ya biyo bayan jita-jitar da aka yi ta yadawa, game da farashin  mai da Hukumar kayyade farashin albarkatun mai tayi (PPRA). “Shugabannin mu sun ba da umarnin cewa mu tabbatar da cewa‘ yan kasuwar sun sayar a kan Naira 162 da kuma Naira165, kuma a matsayin mu na ofis mun matsa don tilasta hakan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Farashin Mai Ya Fadi Zuwa Dala 63, Yayin Fitowar Allurar Riga-kafin Korona

Next Post

Ruga-kafin Korona: An Nemi ‘Yan Nijeriya Su Kara Bayar Da Hadin Kai

RelatedPosts

Ministan Tsaro, Bashir Magashi Ya Ziyarci Maiduguri

Ministan Tsaro, Bashir Magashi Ya Ziyarci Maiduguri

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Ministan Tsaro, Maj Gen Bashir Magashi (mai ritaya), a safiyar...

Azumi

Ramadan:  Nasarorin Da Ake Samu A Watan Azumi Na Da Tasiri Da Gudummowr Mata – In Ji Dakta Zainab Bagudu

by Muhammad
14 hours ago
0

Daga:Umar Faruk Birnin-Kebbi Uwargidan Gwamnan Kebbi, Dakta Zainab Shinkafi Bagudu,...

Asibitoci

Muna Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Bisa Inganta Asibitoci – Farfesa Jika

by Muhammad
14 hours ago
0

Daga Mustapha Abdullahi, Shugaban da ke kula da babban asibitin...

Next Post
Korona

Ruga-kafin Korona: An Nemi ‘Yan Nijeriya Su Kara Bayar Da Hadin Kai

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version