Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KIWON LAFIYA

Hukumar Lafiya Ta Duniya Ta Shirya Tsaf Don Haɓɓaka Harkar Lafiya A Borno

by Tayo Adelaja
October 23, 2017
in KIWON LAFIYA
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), ta bayyana ƙudirinta na yin aiki da masu ruwa da tsaki kafaɗa don sake gina cibiyoyin lafiya dake ynkin Gabas Maso Yamma da yaƙin ‘yan Boko Haram suka ɗai-ɗaita.

samndaads

Daraktan Hukumar na Yankin Afirka, Dakta Matshidiso Moeti ce ta sanar da hakan a taron manema labarai a Maiduguri Babban Birnin jihar ta Borno.

Matshidiso ta ce, lokaci ya yi da za a kawo wa cibiyoyin lafiyar dake jihar waɗanda yaƙin ya ɗai-ɗaita.

Daraktan wanda ta ƙaddamar da gangamin yaki da cutar shan Inna da cutar cizon Sauro ya ce, Hukumar, ta jima tana bada taimako wajen bada magungunan cututtukan musamman yaki da cututtuka shida da suke saurin hallaka yara ƙanana a yankin.

A cewar ta,“muna bada taimako wajen ciyar da tsare-tsare na yaki da cutar ta cizon Sauro da kuma kawo ɗauki waɗanda suka haɗa da bada shawarwari ta ƙwararru ga zaukacin matakan gwamnatin jihohi da na tarayya.

Ta ci gaba da cewa; “mun bada taimako akan ɗaukacin matakan lafiya, musamman lokacin bada agaji na gaggawa don tabbatar da cewa, mutane sun samu kular data dace.”

Daraktan ta ce, “ mun janyo tawagar masu taimakawa wajen harkar Lafiya har 130 da za a tura su yankin don taikamawa gwamnatin Jihar ta Borno akan fannin lafiya.”

Tayi nuni da cewar, ganin yadda yaƙin ke zuwa ƙarshe a yankin, akwai buƙata ta gaggawa don a kawo canjin, don tabbatar da an ƙyra kayan

kula da lafiyar da yaƙin ya ɗai-ɗaita. Tace, Hukumar tare da haɗin gwiwar sauran masu ruwa da tsaki akan harkar lafiya, sune ke kan gaba wajen ganin an sake gyara kayan na aikin lafiya.

A ƙarshe Moeti ta ce; “ganin cewar yaƙin yanzu ya lafa, muna sa ran sauran masu ruwa da tsaki akan harkar lafiya da su ɗauki nauyin sake gyara kayan aikin lafiyar, musamman gabin alumomin dake yankin da suka yi gudun hijira, sun fara komawa gidajensu, ita kuma gwamnatin jihar, ta ɗauki nauyin sake gyara matakan lafiya na farko na jihar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sabuwar Allura: Gwamnatin Yobe Ta Buƙaci Iyaye Da Su Yi Watsi Da Jita-jita

Next Post

Buƙatar Inganta Lafiya A Wurin Aiki

RelatedPosts

Ciwon

Yanzu Ciwon Sikari Bai Bar Kowa Ba

by Muhammad
23 hours ago
0

Likita, wanda yake lura da masu fama da ciwon sikari...

Hawan Jini

Hawan Jini Ne Sanadiyar Mutuwar Kashi 20 Na Mutanen Duniya

by Muhammad
23 hours ago
0

Dr. Ojji Dike, wanda kwararren masanin cutar da ta shafi...

Ciwon Kai

Magungunan Ciwon Kai A Gargajiyance

by Muhammad
2 days ago
0

  KANUMFARI: Wanda yake fama da ciwon kai irin na...

Next Post

Buƙatar Inganta Lafiya A Wurin Aiki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version