Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Hukumar NDE Ta Kaddamar Da Shirin Koya Wa Matasa Sana’a A Zamfara

by Muhammad
January 11, 2021
in LABARAI
1 min read
NDE
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Hussaini Yero,

Hukumar samar da ayyukan yi ta kasa (NDE) reshen Jihar Zamfara ta kaddamar da shirin koyawa matasa ayyukan yi na musamman, su 14,000 a fadin jihar. Darakta Janar na Hukumar na kasa Abubakar Nuhu Fikpo, shi ya bayyana haka a wajen kaddamar da shirin ranar Asabar din da ta gabata, a Gusau babban Birnin jihar.

samndaads

A jawabin Daraktan, shirin zai fara tun watanni uku da suka gabata amma abin takaici ya yi jinkiri saboda wasu matsaloli, ya kasance an samu tsaikon kaddamar da shi. “A cewarsa, an tsara shirin koyar da ayyukan na musamman ne domin ceto rayuwar matasa 774, 000 marasa aikin yi na tsawon watanni uku masu zuwa.

Kazalika, a cikin adadin wadannan matasa 774,000 Jihar Zamfara matasa 14,000 za su amfana da shirin, wannan shirin zai lakume Naira miliyan 84. a tsawon wata uku kowane matashi zai amfana da Naira 60,000, ma’ana a kowane wata zai karbi alawus na Naira 20,000 a tsawon watanni uku.

Abdullahi Yakubu ya jinjinawa Hukumar NDE ta kasa wajen ganin ta dukufa wajen samar wa matasa aikin yi a fadin kasar, kuma wannan shirin yana taimakawa gaya wajen ceto rayukan matasa da dogaro da kansu. A karahe Ko’odinetan ya yi kira ga matasan da suka samu shiga cikin wannan shirin da su mai da hankali wajen ayyukan da za a koya masu.

SendShareTweetShare
Previous Post

FRSC Ta Gurfanar Da Masu Laifuka 157 Gaban Kuliya A Bauchi

Next Post

An Mayar Da Mata ’Yan Siyasa ’Yan Banga A Katsina – Zainab Ghana

RelatedPosts

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Kanawa Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Game Da Zaben Kananan Hukumomin Kano 

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

A ranar Asabar din da ta gabata, 16 ga Janairu,...

Borno

Borno Ta Ware Miliyan N624 Wajen Bai Wa Dalibai 23,776 Tallafin Karatu

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

A kokarin gwamnatinsa na bunkasa ilimi, Gwamnan Jihar Borno, Farfesa...

Next Post
Banga

An Mayar Da Mata ’Yan Siyasa ’Yan Banga A Katsina – Zainab Ghana

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version