Bello Hamza">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Hukumar NEMA Ta Raba Kayan Agaji Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Kaduna

by Bello Hamza
December 20, 2020
in LABARAI
1 min read
Hukumar NEMA
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar bayar da agajin gaggawa (NEMA) ta fara raba kayan agaji ga wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna.

Shugaban hukumar, ABM Mohammed Muhammad, wanda Mr Imam Garki, ya wakilta ya ce, kayayyakin  da aka fara raba wa sun hada da kayan abinci da kayan gini da kuma kayan amfanin yau da kullum.

samndaads

Ya ce, raba kayan ya zama dole don rage wa al’umma matsalolin da suka shiga sakamakon barnar da ambaliyar ta yi musu.

“A halin yanzu muna cigaba da raba irin wannan kayan a kananan hukumomin Chikun da Kaduna ta Yamma muna fatan kai agajin ne ga akalla gidaje fiye da 838,” inji shi.

Ya kuma shawarce su da su tabbatar da sun yi amfani da kayyakin yadda yakamata don rage radadin da suke fuskanta.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Nemi Gwamnatin Katsina Ta Samar Wa Kungiyar Masu Kayan Marmari Fili A Garin Funtuwa

Next Post

Hon. Rurum Zai Raba Tallafi Ga Matasa Da Mata Zalla A Mazabunsa

RelatedPosts

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

by Bello Hamza
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Rahotonnin da suke fitowa daga fadar...

Tattabaru

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

by Bello Hamza
3 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mashawarci na Musamman ga Shugaban Kasa...

Hakimai

Gwamnan Jihar Zamfara Ta Dakatar Da Hakimai Saboda Kisan Fulani

by Bello Hamza
4 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya...

Next Post
Hon. Rurum

Hon. Rurum Zai Raba Tallafi Ga Matasa Da Mata Zalla A Mazabunsa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version