Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Hukumar SON Ta Lalata Kayayyaki Marasa Inganci Na Naira Miliyan 8.7 A Kaduna

by
10 months ago
in LABARAI
1 min read
SON
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Mahdi M. Muhammad,

Hukumar SON a ranar Juma’a ta lalata tayoyi marasa kyau, siminti da wayoyi masu darajar Naira Miliyan 8.7 a Kaduna.

Kazeem Muhammed-Yahya, Shugaban gudanarwa ta hukumar SON din ne ya bayyana hakan yayin lalata kayayyakin a yankin Gonin Gora da ke kaduna.

Labarai Masu Nasaba

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Kamfanin Simintin Dangote Ya Samu Ribar Biliyan 410 A Wata Uku

“Abin da kuka gani a yau wasu kayayyaki ne marasa inganci wadanda aka kwace sakamakon aikin binciken kasuwarmu. Buhunan simintin da aka lalata wadanda suka kare ne amma ‘yan kasuwa suka sake cika buhunan. Tayoyi abubuwa ne masu hatsari a rai wadanda kan iya haifar da mutuwa da raunuka idan sun lalace”, in ji shi.

Ya lissafa kayayyakin da aka kwace tare da lalata su, sun hada da guda 370 na tayoyi marasa kyau wadanda suka kai naira miliyan 4.7, buhun siminti 134 da kudinsu ya kai naira miliyan daya da kuma wayoyi 307 na zamani wadanda basu da inganci.

Ya bayyana cewa, dukkannin kayayyakin da aka kamasu an yi masu gwaji don gano ingancinsu kafin lalata su.

Ya kara da cewa, aungiyar ta damu matuka game da cire kayayyaki marasa inganci daga kasuwa don ceton rayuka, fiye da gurfanar da wadanda suka saba doka.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Kaduna Za Ta Biya Kudin Makatantar Dalibai Masu Hazaka

Next Post

Borno Za Ta Dauki Nauyin Karatun Dalibai 200 A Jami’ar Legas

Labarai Masu Nasaba

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
2 hours ago
0

...

Kamfanin Simintin Dangote Ya Samu Ribar Biliyan 410 A Wata Uku

Kamfanin Simintin Dangote Ya Samu Ribar Biliyan 410 A Wata Uku

by
6 hours ago
0

...

Mutum 5 Sun Mutu Kan Rikicin ‘Yan Kasuwa Da ‘Yan Babura A Abuja

Mutum 5 Sun Mutu Kan Rikicin ‘Yan Kasuwa Da ‘Yan Babura A Abuja

by
7 hours ago
0

...

Ministar Kudi Ta Dakatar Da AKanta Janar Na Kasa Kan Zargin Badakalar Biliyan 80

Ministar Kudi Ta Dakatar Da AKanta Janar Na Kasa Kan Zargin Badakalar Biliyan 80

by
8 hours ago
0

...

Next Post
Karatun Dalibai

Borno Za Ta Dauki Nauyin Karatun Dalibai 200 A Jami'ar Legas

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: