Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Hukumar ‘Yan Sanda Ta Sallami Jami’anta Hudu Daga Aiki

by Muhammad
December 20, 2020
in LABARAI
1 min read
Hukumar ‘Yan Sanda Ta Sallami Jami’anta Hudu Daga Aiki
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kula da aikin ‘yan sanda (PSC) ta amince da sallamar wasu manyan jami’an rundunar ‘yan sanda daga aiki. PSC ta sanar da cewa ta sallami jami’an daga aiki ne bayan samunsu da aikata laifuka daban-daban da suka sabawa aikin dan sanda.

Daga cikinsu akwai jami’an da aka samu da laifin safarar muggan makamai zuwa Nijeriya, da kuma rashin kwarewa a aiki.

samndaads

Hakan na kunshe ne a cikin wata takarda da shugaban hukumar, Ikechukwu Ani, ya fitar tare da aika sako zuwa ga manema labarai a yau Lahadi. Mr Ani ya ce, hukumar ta dauki wannan mataki ne yayin wani zaman ganawa da hukumar ta yi ranar Juma’ar da ta gabata.

“An sallami babban Sufirtanda (CSP) na ‘yan sanda bisa rashin gaskiya da nuna halayen da suka saba da na jami’in tsaro. An sallami Sufirtanda (SP) bayan samunsa da laifin haɗa baki tare da wasu batagari domin sace na’urar rarraba hasken wutar lantarki a unguwa, wato taransifoma.”

Sai kuma karin wasu manyan jami’an guda biyu da suka hada da babban mataimakan sufirtanda (DSP) da mataimakin Sufirtanda (ASP), inji Ani.

SendShareTweetShare
Previous Post

Matan Kasar Sin Na Kokari Matuka Wajen Gwagwarmayar Kawar Da Talauci

Next Post

Gwamnatin Tarayya Za Ta Horar Da Matasa 17,000 Kiwon Zomo

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Muhammad
11 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Muhammad
11 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
Kiwon Zomo

Gwamnatin Tarayya Za Ta Horar Da Matasa 17,000 Kiwon Zomo

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version