Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Hukumar Zaɓen Kenya Ta Dage Jefa Ƙuri’a A Wasu Yankuna

by Tayo Adelaja
October 30, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Jagoran ‘yan adawa Raila Odinga, yayin shirin jawabi ga magoya bayansa a birnin Nairobi. Ranar 25 ga Oktoba, 2017.

Hukumar shirya zaɓen Kenya, ta dage shirin kaɗa ƙuri’u da yakamata a yi yau Asabar, a wasu yankunan da ‘yan adawa ke da rinjaye.

samndaads

Hukumar ta ce, ta ɗauki matakin ne, don kaucewa sake samun zubda jini sakamakon arrangama tsakanin ‘yan adawar da jami’an tsaron ƙasar, zalika domin kare lafiyar jami’anta.

Rundunar ‘yan sandan ƙasar ta ce, akalla mutane 6 suka rasa rayukansu a dalilin rikici kan zaɓen shugabancin ƙasar da kotun koli ta bada umarnin sake wa, bayan soke na farko da shugaba mai ci Uhuru Kenyatta yayi nasara.

Karo na biyu kenan ana dage zaɓen a wasu manyan yankunan ƙasar guda hudu, lamarin da yasa ake zaman dar-dar, bayan kauracewa zaɓen da Odinga hadi da magoya bayansa suka yi.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Adadin Waɗanda Suka Rasu A Harin Bam Na Somaliya Ya Ƙaru

Next Post

Ba Za Mu Daina Yunƙurin Ɓallewa Daga Spaniya Ba –Puigdemont

RelatedPosts

Ebola

WHO Ta Aike Da Tawaga Ta Musamman Guinea Da Kwango Don Yaki Da Ebola

by Muhammad
1 day ago
0

Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta sanar da daukar tsauraran...

Somaliya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci A Gaggauta Gudanar Da Zabe A Somaliya

by Muhammad
1 day ago
0

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci bangarorin siyasar kasar Somalia da...

Alkalai

Alkalai Nijer Sun Gargadi ‘Yan Siyasa Su Daina Anfani Da Kalaman Kabilanci

by Muhammad
5 days ago
0

Alkali mai kare muradun hukuma (Procureur de la Republikue) ya...

Next Post

Ba Za Mu Daina Yunƙurin Ɓallewa Daga Spaniya Ba –Puigdemont

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version