Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home LABARAI

Hukumar Zaben Nasarawa Za Ta Gabatar Da Zaben Cike Gurbi A Gangara

by Muhammad
October 15, 2020
in LABARAI
1 min read
Daraktoci
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Zubairu M Lawal

 

Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta Jihar Nasarawa, Honorabul Ayuba Usman, wanda ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ofishinsa da ke garin Lafia.

Shugaban ya ce hukumar zabe ta gama shirya komai ta yadda za ta gudanar da zabe ba tare da matsala ba.

Ya ce gudanar da sahihin zaben da za a yi a gundumar Gangara Tudu da ke Karamar hukumar Keffi, ya biyo bayan mutuwar Kansilan da ke wakiltar wannan mazabar.

Ya ce tun bayan mutuwar kansilan mazabar Gangara Tudu, margayi Adamu Saleh cikin watan Satunba da ya gabata al’umman mazabar ke zaune ba su da wakili a Majalisar Karamar hukumar Keffi.

Ya ce tuni Jam’iyyun da suke shirya fafatawa a zaben suka gabatar da sunayen ‘yan takarar su ga hukumar zabe mai zaman kanta ta Jihar Nasarawa. Ta hanyar mallakar takardan tsayawa takara da suka yanka, ya bukaci wadanda ba su maido da ta su takardan ba su gaggauta maido da su kafin 24 ga wannan watan.

Shugaban hukumar zaben, Honorabul Ayuba Usman wanda ya ce zaben zai gudana cikin kwanciyar hankali saboda duk hanyoyin da za a bi wajen tabbatar da tsaro a lokacin zaben an shirya masu.

Sannan zabe ne da zai gudana cikin gaskiya da yin adalci ga duk dan takarar da ya yi nasara.

Ya kara da cewa hukumar zaben ta sanar da ranar 19/10/2020 ‘yan takarar su fara yakin neman zaben a gundumar Gangara Tudu.

Sannan ya shawarci ‘yan takarar dukkan jam’iyyun da su gudanar da yakin neman zaben a cikin tsari ba tare da yarfe ko abin da zai kawo tashin hankali ba.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

2023: Mutane Miliyan 30 Ke Neman Yariman Bakura Ya Fito – Abdullahi Makama

Next Post

Yaki Da Cizon Sauro: Fintiri Ya Kaddamar Da Raba Gidan Sauro Guda Miliyan 2.8

RelatedPosts

Fasa Rumbunan Tallafi

‘Yan Daba Sun Tarwatsa Zaben Shugabannin PDP Na Shiyya

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa ’Yan daba sun tarwatsa taron Arewa...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Gwamna Ganduje Ya Bukaci Kungiyar AFAN Da Su Kara Jajircewa Domin Habaka Tattalin Arziki

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi...

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

Yadda Aka Yi Bikin Nadin Galadiman Kazaure

by Sulaiman Ibrahim
5 hours ago
0

Daga Ibrahim Muhammad Kano. A ranar Juma'ar da ta gabata...

Next Post
Fintiri

Yaki Da Cizon Sauro: Fintiri Ya Kaddamar Da Raba Gidan Sauro Guda Miliyan 2.8

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version