Alhussain Suleiman">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

ICAN Ta Gudanar Da Taronta Karo Na Sha Biyar A Kano

by Alhussain Suleiman
December 20, 2020
in LABARAI
2 min read
ICAN
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Kungiyar kwararrun akantoci ta kasa ta gudanar a taron ta karo na shabiyar na kwanaki Uku, a jihar Kano, inda ya samu halartar dinbin yayan kungiyar maza da mata da suka fito daga jihohin kasar nan .

Da yake zantawa da manema labarai shugaban kungiyar ta Institute of Chatered Accauntant  of Nigeria  ICAN na jihohin Kano da Jigawa, Dakta Abubakar Umar Farouk PHD, FCA, ya nuna farin cikin shi da aka gudanar da taron karo na shabiyar a jihar Kano , ya kara da cewa duk wadanda ake zaton su halarci taron sun halarta an kuma gabatar da makaloli masu muhimmanci da za su ciyar da kungiyar gaba .

samndaads

Alhaji Abubakar Umar Farouk fca, y ace dama makasudin taron shi ne ahadu a tattauna tare da wasa kwakwalwa akan matsalolin tsaron dake addabar kasar nan musamman arewacin ta , tare da yadda za’a farfado da tattalin arzikin yankin.

Kungiyar su inji sugaban na ICAN na jihohin biyu, y ace kungiyar su tana da matukar karfin gaske domin ita take wakiltar kasar nan da nahiyar Afirka dama Duniya baki daya matukar ya shafi kididdiga , ilimin zam akanta a hannun kungiyar take , sune suke karantar da duk wani mai son kwarewa , sannan kuma doka ta amince masu kungiyar su akullun tana bakin kokarin ta wajen wayar da kan al’umma musamman yankasuwa ta yadda za su samu cigaban kasuwancin su da zai rika tafiya dai dai da zamani idan Allah ya yarda.

Daga nan sai shugaban kungiyar na ICAN na jihohin Kano da Jigawa, ya yi amfani da wannan dama da kira ga masu hali da su taimaka su shigo domin biyawa yara kudaden jarabawa na zama akanta , su nasu amatsayin sun a kungiya shi ne su ba da ilimi kyauta kamar yadda suka saba yi , babban burin ga al’umma shi ne su wayar masu da kai akan  za su tafiyar da harkokin kasuwancin su azamanan ce da samar da aikin yi ga al’aumma musamman matasa maza da mata

 

SendShareTweetShare
Previous Post

An Yaba Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta Ta Kasa INEC

Next Post

Za A Raba Magunguna Kyauta Don Kula Da Lafiyar Mata Masu Juna Biyu Da Kananan Yara A Kano

RelatedPosts

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

Za A Kulle Duk Layin Da Ba A Yi Rijistarsa Da Katin Dan Kasa Ba Ranar 9 Ga Fabrairu

by Alhussain Suleiman
10 hours ago
0

Gwamnatin Tarayya ta kara wa’adin da aka diba wa ’yan...

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

Sayar Da Kadarorin Gwamnati Zai Taimaki ‘Yan Nijeriya, Inji Minista

by Alhussain Suleiman
10 hours ago
0

Ministar Kudi, Zainab Ahmed, ayau Juma’a, ta ce shirin Gwamnatin...

Zakzaky

Matar Sheikh EL-Zakzaky Ta Kamu Da Korona, In Ji Danta

by Alhussain Suleiman
15 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Matar Shugaban Kungiyar Musulunci a Nijeriya...

Next Post
Magunguna Kyauta

Za A Raba Magunguna Kyauta Don Kula Da Lafiyar Mata Masu Juna Biyu Da Kananan Yara A Kano

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version