Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Illar Fyaɗe: Ƙungiyar Mata ’Yan Jarida Sun Shirya Taro A Katsina

by Tayo Adelaja
October 26, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubakar, Katsina

Ƙungiyar mata yan jarida reshen jihar Katsina ta shirya wani taron wayar da kan jama’a dangane da illar fyaɗe a shiyyar Daura.

samndaads

An shirya gangamin ne domin faɗakar da jama’a haɗarin dake tattare da yiwa mata fyaɗe.

Da take jawabi wakiliyar ɓangaren lafiya na ƙungiyar Haj. Binta Husaini Dustinma ta danganata fyaɗe da cewar abune da ake yi dagaryan kuwa da wata manufa.

A wasu ɓangaren wakiliyar Hukumar Yan Sanda da kuma na ma’aikatar shari’a Mrs Martha Papka da Aisha Abba sunyi jawabi kan tanadin da hukumar tayi kan abinda ya shafi fyaɗe.

Kamar yadda sukace kundin tsarin mulkin ƙasar nan yayi tanadin hukunci ga waɗanda aka samu da aikata laifin.

Da take tsokaci shugabar ƙungiyar Haj. Hauwa Elladan ta bayyana godiya ga gwamnatin Aminu Bello Masari dangane da goyon baya da tallafin da yake baiwa ƙungiyar.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Olojimi Ya Kai Ƙarar Fayose Ga Uwar Jam’iyyar PDP

Next Post

Wasu Ƙungiyoyi Sun Jaddada Goyon Baya Ga Buhari

RelatedPosts

Shata Ya Shaida Ma Ni Zan Dade A Bisa Kan Karagar Mulki – Sarkin Ningi

Shata Ya Shaida Ma Ni Zan Dade A Bisa Kan Karagar Mulki – Sarkin Ningi

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

A ranar Talata 15/2/2021 da ta gabata wakilinmu, Dokta Aliyu...

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

Matasa Su Dage Da Neman Ilimi Da Koyon Sana’oin Hannu – Dakta Ibrahim Agege 

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai Legas Neman ilmi da koyon sana’oin...

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

Hajiya Ummi Muhammed Ta Zama Sarauniyar Matan Jihohin Yamma

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Legas Koda- yaushe cancanta da rashinta...

Next Post

Wasu Ƙungiyoyi Sun Jaddada Goyon Baya Ga Buhari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version