Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

Ina Fatan Zan Cigaba Da Nuna Bajinta A Super Eagles – Iheanacho

by Muhammad
March 24, 2021
in WASANNI
1 min read
Iheanacho
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dan wasan Najeriya Kelechi Iheanacho wanda ya taimaka wa kungiyaar kwallon kafa ta Leicester City samun gurbi a matakin wasan dab da na karshe a gasar cin kofin FA bayan ya ci mata kwallaye biyu a fafatawar da ta doke Manchester United da ci 3-1 ya bayyana cewa zai ci gaba da nuna bajinta har a wasannin da zai wakilci Nigeriya.

Iheanacho ya jefa kwallon biyu a mintina na 24 da 78, sannan kuma ya taimaka wa Youri Tielemans jefa wata kwallon a minti na 52 hakan yasa jumullar kwallaye tara kenan da dan wasan na Najeriya ya jefa a raga a wasanni tara da ya buga kuma ko a makon da ya gabata sai da ya zura kwallaye uku a ragar Sheffield United.

“Inaa fatan ci gaba da nuna hazaka a wasannin d azan wakilci Nigeriya saboda haka dole ne ragowar ‘yan wasa su bayar da hadin kai domin tabbatar da ganin mun samu irin sakamakon da muke bukata” in ji Iheanacho

A karon farko kenan tun shekarar 1982, wato shekaru 39 da Leicester City ke samun gurbi a matakin wasan dab da na karshe a gasar cin kofin FA kuma yanzu haka Leicester City za ta hadu da Southampton a wasan na dab da na karshe a  filin wasa na Wembley a cikin watan Afrilu mai zuwa, inda ita ma Chelsea za ta hadu da Manchester City.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kamfanin Tseren McLaren Ya Kulla Yarjejeniya Da Dan Nigeriya Mai Shekara 13

Next Post

Za Mu Yi Kokarin Lashe Laliga – Messi

RelatedPosts

Ina Son Haaland Ya Fi Kowanne Dan Wasa Karbar Albashi A Duniya – Raiola

Ina Son Haaland Ya Fi Kowanne Dan Wasa Karbar Albashi A Duniya – Raiola

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Wakilin dan wasa Erling Braut Haaland,...

Zidane Ya Bai Wa Messi Sahawara

Zidane Ya Bai Wa Messi Sahawara

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Mai horar da ‘yan wasan kungiyar...

Ko Messi Ya Kafa Mummunan Tarihi A El-Classico?

Ko Messi Ya Kafa Mummunan Tarihi A El-Classico?

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Da alama dai shahararren dan wasan...

Next Post
Laliga

Za Mu Yi Kokarin Lashe Laliga – Messi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version