Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ina Son Karawa Da Anthony Joshua –David Haye

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Tsohon dan damben duniya, David Haye ya ce yana son karawa da Anthony Joshua a babban wasan damben da za a yi a shekara mai zuwa.

Dabid Haye, wanda a halin yanzu yake murmurewa daga raunin da ya samu a dokewar da Tony Bellew ya yi masa a watan Maris din wannan shekarar, wanda akwai maganar sake fafatawa a junansu a watan Disamba.

samndaads

Haye ya ce yana son haduwa da Anthony Joshua domin ya san babbar karawa ce matukar suka hadu, kuma za su kayatar da ‘yan kallo.

“Yanzu abin da yake gabana shi ne warkewa kuma na fada tun lokacin da aka yi min aiki, wannan shi ne a gabana. Akwai fafatwa da mutane da dama da ake magana a kai, amma har yanzu ban shirya ba. Ita ma maganarmu ta sake fafatawa da Tony Bellew tana nan amma idan duka muka amince.” In ji Haye.

Anthony Joshua dai zai fafata wasansa na gaba da Kubrat Puleb a ranar 28 ga watan Oktoba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gobe Za A Fara Sayar Da Tikitin Kallon Wasan Kwallon Kafa Na Duniya

Next Post

Mourinho Ya Caccaki Tsoffin Masu Horar Da ‘Yan Wasan United

RelatedPosts

Alcantara

Alcantara Bai Dace Da Salon Wasan Liverpool Ba –Dietmar Hamann

by Muhammad
13 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Dietmar Hamann,...

Aguiro

Muna Bukatar Aguiro Ya Dawo Wasa – Guardiola

by Muhammad
13 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa Pep Guardiola ya ce lallai Manchester...

Wenger Ozil

Wenger Ya Jinjina Wa Ozil

by Muhammad
13 hours ago
0

Tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Arsene Wenger,...

Next Post

Mourinho Ya Caccaki Tsoffin Masu Horar Da ‘Yan Wasan United

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version