Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

Ina Son Koyar Da Wata Ƙasar Nan Gaba – Mourinho

by Tayo Adelaja
October 29, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai koyar da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Manchester united, jose mourinho yace yanason watarana ace yana koyar da tawagar ƙwallon ƙafa ta ƙasa.

A yayin hirarsa da manema labarai a birnin Manchester, mourinho yace abune mai kyau acewatarana yana koyar da wata ƙasar kuma ya fafata a gasar cin kofin duniya.

samndaads

Ya cigaba da cewa aikin koyar da ƙungiya aiki ne mai wahala domin kullum kana cikin tunanin yadda zaka fito a wasan gaba kuma kana tunanin dan wasanka yaji ciwo ko kuma an dakatar dashi.

Ya ƙara da cewa koyar da wata ƙasar abune mai sauƙi domin sai bayan kusan watanni biyu sannan zaka fara tunanin ƙwallo saboda ba koda yaushe ake buga was aba.

Sannan ya laseh kofuna 25 a tarihinsa ciki har da kofin zakarun nahiyar turai guda biyu da yaci a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta FC.Porto da inter millan.

SendShareTweetShare
Previous Post

Barcelona Za Ta Tsunduma Neman Griezman

Next Post

George Weah: Daga Filin Ƙwallo Zuwa Fadar Shugaban Ƙasa

RelatedPosts

PSG

Bambancin Tuchel Da Pochettino A PSG

by Muhammad
1 day ago
0

Ranar Lahadi kungiyar kwallon kafa ta Monaco ta je har...

Kallo

’Yan Kallo Za Su Koma Shiga Kallo A Watan Mayu A Ingila

by Muhammad
1 day ago
0

Kimanin 'yan kallon kwallon kafa 10,000 za su koma shiga...

Yadda Aka Raba Jadawalin Kofin Zakarun Afrika

by Muhammad
1 day ago
0

An hada kungiyoyi uku da suka taba lashe kofin zakarun...

Next Post

George Weah: Daga Filin Ƙwallo Zuwa Fadar Shugaban Ƙasa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version