Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASASHEN WAJE

Indonesia: Sama Da Mutane Dubu 57 Sun Tsere Daga Gidajensu

by Tayo Adelaja
September 27, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Akalla Mutane sama da 57,000 suka tserewa gidajen su daga tsibirin Bali da ke kasar Indonesiya domin kaucewa aman wutar da wani tsauni ke yi.

Rahotanni sun ce tsaunin Agung, da ke da nisan kilomita 75 daga wurin shakatawar Kuta, ya fara tumbatsa ne tun a watan Agusta da ya gabata, kuma rabonsa da yin haka tun shekarar 1963.

Kakakin ma’aikatar agajin gaggawa Sutopo Nugroho yace akwai alamu mai karfi dake nuna cewar za a samu aman wutar, wanda kuma shi ne dalilin da ya sa aka kwashe mazauna yankin zuwa wasu sansanoni domin kare lafiyar su.

Akalla mutane dubu daya ne suka rasa rayukansu sakamakon aman wuta da kuma narkakken dutse da tsaunin na Agung ya yi a shekarar 1963.

SendShareTweetShare
Previous Post

Merkel Ta lashe Zabe A Karo Na Hudu

Next Post

Gwamnatin Chadi Ta Zargi Amurka Da Rashin Adalci

RelatedPosts

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

by Muhammad
4 days ago
0

Rahotanni daga Fadar Buckingham ta kasar Ingila sun tabbatar da...

Nijer

Matan Nijer Sun Dage Kan ‘Yancinsu Bayan Kotu Ta Sako Wasu Shugabanninsu

by Muhammad
3 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumomi a jamhuriyar Nijer sun sako...

Magufuli

Muhimman Abubuwa Goma Game Da Tsohon Shugaban Tanzaniya John Magufuli

by Muhammad
3 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Al'ummar kasar Tanzania suna zaman makokin...

Next Post

Gwamnatin Chadi Ta Zargi Amurka Da Rashin Adalci

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version