Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

INEC Za Ta Rufe Sabbin Cibiyoyin Rajista A Kaduna

by Tayo Adelaja
August 16, 2017
in MANYAN LABARAI, RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abubakar Abba, Kaduna

Hukumar Zabe ta kasa INEC da ke jihar Kaduna ta bayyana cewa a ranar Litinin 21 ga watan nan na Augusta ne za ta rufe yin rijista a karin cibiyoyin nan takwas da ta bude a Ladduga, Katugal, Gonin Gora, Kwarbai ‘B’,Tudun Nufawa, Gidan Waya, Unguwar Rimi da kuma gundumar Rigasa.

samndaads

Bayanin hakan yana kunshe ne a wata sanarwa da Sakataren Sashen mulki na Hukumar, Nick Dazang ya sanya wa hannu ya kuma raba wa manema labarai a Kaduna cikin makon nan.

Sai dai, Nick ya ce za a ci gaba da yin rijistar a ofishoshin Hukumar dake Kananan Hukumomi 23 da ke jihar. Don haka ta shawarci wadanda suka kai munzalin jefa kuri’a da su gaggauta zuwa cibiyoyin da aka bude kafin a rufe yin rijistar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zaben Kenya: Jam’iyyar Adawa Za Ta Kalubalanci Sakamakon Zaben

Next Post

Babba Da Jaka

RelatedPosts

Kawuna

Kawuna Ya Turo Ni Kano Don Yin Garkuwa Da Mutane, In Ji Maryam  

by Muhammad
16 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Maryam Muhammad, wadda ta shahara wajen...

Alaba

‘Yan Kasuwan Arewa A Legas Mu Hada Kai Don Cigaba – Muhammadu Alaba

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Hadin kai shi wani babban al’amari...

Jama'a

Taimaka Wa Jama’a Shi Ne Shugabanci Nagari -Matawalle Alagwadun Legas  

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai,   Matawallen Alagbado, Alhaji Muhammadu ya...

Next Post

Babba Da Jaka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version