Nasir S Gwangwazo">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

INEC Za Ta Samar Da Sabbin Rumfunan Zaɓe Kafin Zaɓen 2023 – Mahmoud Yakubu

by Nasir S Gwangwazo
February 5, 2021
in LABARAI
1 min read
Zaben Dan Majalisa
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Nan da lokacin da za a gudanar a Nijeriya, Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) za ta samar da ƙarin rumfunan zaɓe a faɗin ƙasar.

Shugaban kwamitin wayar da kan masu zaɓe a hukumar (INEC), Mista Festus Okoye, shi ne ya bayyana haka a Abuja.
Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito, a cikin Agustan 2014 INEC ta gabatar da buƙatar samar da ƙarin rumfunan zaɓe guda 30,027, inda arewacin ƙasar za ta samu rumfunan zaɓe 21,615 yayin da kudu za ta samu 8,412.
Wannan ya janyo ce-ce-ku-cen da ya sa INEC ta watsar da shirin.
Shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu, ya bayyana cewa a halin yanzu Nijeriya ba ta da isassun rumfunan zaɓe.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kalaman Kwararrun WHO Game Da Dakin Gwajin Kwayoyin Cuta Na Wuhan Sun Bata Ran Yammacin Duniya

Next Post

CGTN Ya Fitar Da Sanarwa Game Da Hukuncin Da Ofcom Ya Yanke Kan Lasisin Reshensa Dake Burtaniya

RelatedPosts

Garkuwa

An Kama Sojan Da Ke Kai Wa ‘Yan Ta’adda Kayan Sojoji A Zamfara

by Nasir S Gwangwazo
1 hour ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim "An kama wani jami’in soja da budurwarsa...

Aikin Wutar Mambilla  A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

Aikin Wutar Mambilla A Takardu Kawai Yake, Inji Gwamnonin Arewa Maso Gabas

by Nasir S Gwangwazo
4 hours ago
0

Kungiyar gwamnonin arewa maso gabas sun nuna rashin jin dadin...

Bindiga

Gwamna Ortom Ya Yabawa Umarnin Buhari Na Hana Mallakar  AK47 Ba Bisa Ka’ida Ba

by Nasir S Gwangwazo
6 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom a ranar...

Next Post
CGTN Ya Fitar Da Sanarwa Game Da Hukuncin Da Ofcom Ya Yanke Kan Lasisin Reshensa Dake Burtaniya

CGTN Ya Fitar Da Sanarwa Game Da Hukuncin Da Ofcom Ya Yanke Kan Lasisin Reshensa Dake Burtaniya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version